Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Shugaba Tinubu ya halarci ɗaurin auren ƴaƴan Bello Matawalle 9 a Masallacin Ƙasa dake Abuja; Sanata Barau da Gwamna Abba Yusuf sun halarci daurin aurin.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da cewa mutane sun kashe wani mai suna Isma'il Zafia bisa zarginsa da kisan karamin yaro a garin Keffi da ke jihar Nasarawa.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Nuhu Ribadu, ya aika da sakon gargadi ga yan siyasa. Ribadu ya gargade su kan tayar da hankali a lokacin zabe.
An yi rashi na tsohon shugaban jami'ar ATBU da ke jihar Bauchi. Farfesa Buba Bajoga ya yi bankwana da duniya ne a kasar Birtaniya. Ya ba da gudunmawa a harkar ilmi.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun sace wani babban limamin masallacin Juma'a yayin harin da suka kai.
Hukumomin Saudiyya sun jaddada cewa ba za su kara wa'adin karbar bayanai da shigar da su s shafin yanar gizo ga kowace kasa ba, za a rufe jibi Lahadi.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Amurka ya wallafa wani bidiyo da ya nuna Barrack Obama da matarsa Michelle a matsayin birrai a shafinsa na Truth social.
Awanni bayan sun kubuta, wasu daga cikin kiristocin da aka sace a garin Kurmin Wali a Kaduna sun ce dun sha azaba matuka a hannun masu garkuwa da mutane.
Ƙungiyar Limamai da shugabanni a yankin Yarabawa ta bayyana cewa azumin Ramadan zai fara ranar Laraba, 18 ga Fabrairun shekarar 2026 da muke ciki.
Labarai
Samu kari