Fadar Shugaban Ƙasa ta tabbatar da murabus ɗin Kayode Egbetokun a matsayin Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, bisa dalilan kula da iyali ba kamar yadda ake yadawa ba.
Fadar Shugaban Ƙasa ta tabbatar da murabus ɗin Kayode Egbetokun a matsayin Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, bisa dalilan kula da iyali ba kamar yadda ake yadawa ba.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta tanka bayan Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ce ba ta da matsguni a siyasar jihar Rivers.
Wasu yan bindiga da ba a san manufarsu ba sun halla dan uwan hadimar gwamnan jihar Kaduna, lamarin ya tada hankula yayin da yan sanda suka fara bincike.
Kamfanin NNPCL ya samu ribar N502bn a watan Nuwamba 2025, yayin da kuɗaɗen shigarsa suka kai N4.36tn sakamakon haɓakar samar da iskar gas da hakar danyen mai.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Nasarawa. 'Yan bindigan sun kashe mutane tare da raunata wasu daban bayan sun farmake su.
Ma'aikaci ɗaya ya rasu, wasu 5 sun maƙale bayan rushewar kamfanin shinkafa a Birnin Kebbi; Mataimakin Gwamna ya ba da umarnin gudanar da bincike cikin gaggawa.
Shugaban kwamitin yin sauye-sauye kan dokokin haraji, Taiwo Ayodele, ya yi bayani kan fargabar da mutane ke da ita cewa za a rika cire kudi a asusun banki.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na LP, Peter Obi ya fice a hukumance daga jam’iyyar tare da komawa ADC domin hada karfi da Atiku Abubakar a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Kwamishinan habaka kiwon dabbobi a Kano, Aliyu Isa Aliyu ya bayyana goyon bayansa ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ana shirin sauya sheka.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba da tabbaci kan lokacin fara aiwatar da sabuwar dokar haraji. Ya ce ba gudu ba ja da baya kan lokacin da aka tsara.
Labarai
Samu kari