Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Ofishin mataimakin gwamnan Kano ya tabbatar da cewa an kama direba da ake zargi da satar motar Hilux a gidan gwamnatin Kano, ya fara bada hadin kai.
Sanannen malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi, ya musanta rade-radin da cewa ya tsere zuwa Turkey saboda barazanar Donald Trump.
Fadar shugaban kasa ta ce rikicin Arewa ta Tsakiya ya samo asali daga mallakar ƙasa, ta’addanci da satar ma’adinai, yayin da Tinubu ke ƙarfafa zaman lafiya.
Hon. Daniel Amos, mamba mai wakiltar Jema'a da Sanga a Majalisar Walilai ta lasa ya tattara kayansa ya bar PDP, ya rungumi jam'iyyar APC mai mulkim Najeriya.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohi 19 na Arewa, Joseph John Hayab, ya warware zare da abawa kan barazanar da Donald Trump ya yi wa Najeriya.
Laftanar A.M Yarima, jami’in sojan ruwa daga Kaduna, ya zama gwarzo bayan ya tsaya kai da fata ga Ministan Abuja, Nyesom Wike, a rikicin Gaduwa da ya jawo cece-kuce.
Am gudanar da wata zanga-zanga a wasu kauyukan jihar Katsina kan matsalar rashin tsaro. Mutanen dai sun fita kan tituna ne bayan hare-haren 'yan bindiga.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan Tsaron Najeriya, Muhammad Badaru Abubakar ya tabbatar da cewa gwamnati za ta bayar kariya ga duk sojan da ya yi aikinsa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya samu amincewar Majalisar Dattawa wajen karbo sabon rancen kudi da ya kai Naira tiriliyan daya da rabi wa Najeriya.
Labarai
Samu kari