Fadar Shugaban Ƙasa ta tabbatar da murabus ɗin Kayode Egbetokun a matsayin Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, bisa dalilan kula da iyali ba kamar yadda ake yadawa ba.
Fadar Shugaban Ƙasa ta tabbatar da murabus ɗin Kayode Egbetokun a matsayin Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, bisa dalilan kula da iyali ba kamar yadda ake yadawa ba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa za a ba talakawa miliyan 10 tallafin a 2026. Za a ba mutum 1,000 a dukkan mazabu 8,809 tallafin a Najeriya.
Sanata Godiya Akwashiki na jihar Nasarawa ya rasu a Indiya yana da shekara 52 bayan fama da jinya; ya kasance sanata a ƙarƙashin SDP mai wakiltar Nasarawa ta Arewa.
Ministan ayyuka, David Umahi ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu ya cikawa 'yan kabilar Ibo burin neman kafa Biyafara saboda aikin da ya musu.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana halaye 6 da ke kai mutum Aljanna, tare da ba da shawara kan kiyaye fushi a wata nasiha da ya turo daga birnin Landan.
EFCC ta gurfanar da kwamishinan Bauchi kan zargin tallafa wa ta’addanci da dalar Amurka $9.7m; an tura shi gidan yarin Kuje yayin da yake jiran hukuncin beli.
Sabuwar hukumar tattara haraji ta Najeriya watau NRS ta fara aiki bayan shugaba Bola Ahmed Tinubu ya rattaba hannu, an fitar da tambarin hukumar.
Wata babbar kotu ta Abuja ta ba gwamnatin tarayya damar fara aiwatar da sababbin dokokin haraji. Ta ki amincewa da bukatar da aka shigar a gabanta.
Ƙungiyar ɗalibai ta NANS ta ayyana 14 ga Janairu, 2026 a matsayin ranar zanga-zangar ƙasa kan sabuwar dokar haraji, tana mai kiran ɗalibai su yi tattaki zuwa Villa.
Babbar hedkwatar sojojin Najeriya ta jaddada cewa an samu nasara a farmakin da Amurka ta kai jihar Sakkwato, ta ce za a fitar da cikakkun bayanai nan gaba.
Labarai
Samu kari