Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Kungiyar Boko Haram ta saki bidiyon wasu mutane da ta kama a garin Ngoshe da ke jihar Borno. Mutan da aka sace sun nemi taimakon gwamnatin Najeriya.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya kasa rike hawaye yayin jana’izar marigayi Sanata Barinada Barry Mpigi a Port Harcourt, yana tuna kusancin da suke da shi.
Gwamnatin jihar Katsina tare da hadin gwiwar wata gidauniya sun shirya gudanar da auren gata. Za a gudanar da auren gatan ne ga mutane 2000 a fadin jihar.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta yi bayani game da wani bidio da ke cewa an kai hari birnin tarayya Abuja. 'Yan sanda sun ce bidiyon na bogi ne ba gaskiya ba ne.
Tsagerun 'yan ta'addan ISWAP sun kai hare-hare kan sansanonin sojoji a jihar Borno. Hare-haren na su sun yi sanadiyyar kashe Birgediya Janar da sojoji 17.
Wasu yan bindiga sun bukaci shanu 700 da tumaki 1,000 daga wasu kauyuka a Kanki da ke jihar Katsina, sun yi barazanar kai hari idan ba a biya ba.
Gwamnatin tarayya ta ce Najeriya na nan cikin kwanciyar hankali duk da gargadin da Amurka ta fitar, tana mai jaddada cewa cibiyoyi na aiki yadda ya kamata.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya yi magana kan matsalolin da suka addabi Najeriya. Obasanjo ya ba da shawara kan hanyar da za a bi don gyara kasar.
Ofishin jakadancin Amurka a Najeriya ya soki duk wata bukatar biza da yan kasar nan suka nema, ya maida ayyukansa zuwa ofishin Amurka da ke jihar Legas.
Labarai
Samu kari