Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Abdulaziz Yari ya sanar da rasuwar gwaggonsa, Hajiya Rakkiya Jibrin, wadda ta rasu tana da shekaru 85 a duniya
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Abdulaziz Yari ya sanar da rasuwar gwaggonsa, Hajiya Rakkiya Jibrin, wadda ta rasu tana da shekaru 85 a duniya
A labarin nan, za a ji cewa gwamantin Oyo ta fara nemo dalilin da yan bindiga su ka samu damar kutsawa har cikin jihar aka sace dalibai da malamansu.
Sarkin Ibadan, Mai Martaba Rashidi Ladoja ya yabawa Tinubu kan yaƙi da satar mutane, yana cewa kin biyan kuɗin fansa ta taimaka wajen ceto mutanen Oyo lafiya.
Hukumar DSS ta yi gargaɗin cewa Boko Haram na shirin kai manyan hare-hare a Michika ta Adamawa da Askira-Uba ta Borno bayan rugujewar yarjejeniyar tsagaita wuta.
Masu amfani da shafin X sun yi alhinin rasuwar Kanal Abdulsalam Ude, suna yabonsa a matsayin malamin Alkur'ani kuma gogaggen jami'in leken asiri.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun sojojin Najeriya sun tari wasu yan bindiga da ke karkashin Aleiro da ya fitini mutanen Zamfara da kewaye, an yi asarar rayuka.
Gwamnatin Borno ta bai wa shugabannin makarantu uku kyautar motoci saboda bajintarsu, jajircewa da gudunmawar da suka bayar wajen bunƙasa ilimi a jihar.
A labarin nan, za a ji cewa wakilan yan kasuwa da gwamnatin Kano sun samu zama da Goerge Akume a kan tuna wa shugaban kasa Bola Tinubu tallafin da ya y i alkawari.
Ministan Kudi Taiwo Oyedele ya ce gwamnatin tarayya za ta bayyana yadda aka kashe kuɗaɗen da aka ceto bayan cire tallafin fetur da na musayar kuɗaɗen waje.
Saudiyya ta kafa sabon ƙawancen ƙasashe domin kare hanyoyin jiragen ruwa daga hare-haren Houthi, yayin da Najeriya ke cikin ƙasashen da suka goyi bayan shirin.
Labarai
Samu kari