Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Sojojin Najeriya sun kashe 'yan ta'adda da dama, sun ceto mutum 67, sun kama 94 cikin makonni biyu, tare da kwato makamai da lalata sansanonin miyagu.
Kungiyar IPMAN, ta 'yan kasuwar mai ta ce sayen fetur kai tsaye daga Dangote zai sa farashin mai ya sauka a gidajen mai a fadin Najeriya. Ta yi korafi da NMDPRA.
Mutum ɗaya ya mutu, shida sun ji rauni a turmutsutsin da aka samu a gidan Ministan Tsaro, Bello Matawalle a Gusau. An ce lamarin ya faru ne a ziyarar ministan.
Rahotanni daga jihar Kwara sun nuna cewa yan bindiga sun yi garkuwa da Alhaji Abubakar Sise, dan kasuwa kuma tsohon shugaban PDP a mazabar Boriya–Shiya.
A labarin nan, za a ji cewa wasu garuruwa a Zamfara sun bayyana cewa sun gamu da sabon kalubalen yan ta'adda d ake neman haraji daga tsakanin N4m zuwa N40m.
Labarin ya yi bincike kan wani labari da ya yi ikirarin cewa shugaban Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin kama shugaban Najeriya, Bola Tinubu cikin sa'o'i 24.
Gwamna Monday Okpebholo a jihar Edo a Kudancin Najeriya ya yi kira ga al’ummar Musulmi su ci gaba da marawa Shugaba Bola Tinubu baya domin kawo ci gaba a kasa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake nada Buba Marwa shugaban hukumar NDLEA karo na biyu. Tinubu ya umarci Marwa ya cigaba da yaki da miyagun kwayoyi.
Hon. Rotimi Amaechi ya ce ba su taɓa yin wata ganawar sirri da Amurkawa don karya gwamnatin PDP ba, illa dai tattaunawa kan tabbatar da zaben lafiya.
Labarai
Samu kari