Majalisar dattawan Najeriya karkashin jagorancin Sanata Godswill Akpabio tamaince da gyaran kundin tsarin mulki da zai bada damar kafa yan sandan jihohi.
Majalisar dattawan Najeriya karkashin jagorancin Sanata Godswill Akpabio tamaince da gyaran kundin tsarin mulki da zai bada damar kafa yan sandan jihohi.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
Shugaban tsagin jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya, Nafiu Bala, ya jagoranci masu zanga-zanga zuwa hedkwatar hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).
Wani babban jami’in soja, Birgediya Janar O. Braimah, ya rasa ransa bayan harin Boko Haram a Benesheikh, Kaga, Borno, yayin da mayaƙa suka kai farmaki da yawa.
Sagerun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun kashe jami'an 'yan sanda da fararen hula a yayin harin.
Shugaban APC na kasa ya yi rawa da aka saka masa wakar yabon Tinubu ta Omologo a jihar Kano. Gwamna Abba Kabir Yusuf ya tafawa Farfesa Nentawe Yilwatda.
An sanar da cewa za a samu karancin wutar lantarki a jihohin Gombe, Bauchi, Taraba, Yobe, Borno, Filato da Adamawa a Arewacin Najeriya saboda wani gyara.
Matatar Dangote ta maida farashin fetur ₦1,200 yau Alhamis, 9 ga Afrilu, 2026, bayan saukar farashin danyen mai sakamakon tsagaita wutar Amurka da Iran.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa akwai fargabar ambaliyar ruwa a wasu jihohi 10 na Najeriya. Ta ambaci Taraba, Adamawa, Benue, Ogun Delta a cikinsu.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya fara fuskantar matsin lamba na ya nemi kujerar shugaban kasa a babban zaɓe mai zuwa.
A labarin nan, za a ji wata babbar kotu da ke zamanta a Abuja ta kawo ƙarshen shari'ar gwamnatin tarayya da wasu ƴan Boko Haram da aka gurfanar a gabanta.
Labarai
Samu kari