Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Abdulaziz Yari ya sanar da rasuwar gwaggonsa, Hajiya Rakkiya Jibrin, wadda ta rasu tana da shekaru 85 a duniya
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Abdulaziz Yari ya sanar da rasuwar gwaggonsa, Hajiya Rakkiya Jibrin, wadda ta rasu tana da shekaru 85 a duniya
NAHCON ta buƙaci masu niyyar Hajjin 2027 su fara biyan ajiyar Naira miliyan biyar, yayin da Kwara da Taraba suka sanya wa'adin kammala biyan kuɗi.
Peter Obi ya soki kalaman Shugaba Bola Tinubu kan yunwa, yana mai cewa maganar ba ta nuna yadda matsin tattalin arziki ke kara tsananta a Najeriya ba.
Alkalin Alkalai a Najeriya ta haramta amfani da lakabin “Barrister” a mu’amalar hukuma da Kotun Koli, tana mai cewa bai dace da ƙa’idojin ƙwarewar aiki ba.
Tsohon mataimakin gwamnan Kebbi, Ibrahim Aliyu, ya rasu bayan rashin lafiya. Gwamna Nasir Idris ya yi jimamin rasuwarsa tare da yabawa gudummawar da ya bayar.
An gano gawar Fasto Samuel Opeyemi a Ajaokuta, Kogi, yan sanda sun fara bincike domin gano tare da cafke wadanda suka kashe limamin cocin Katolika.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya ce tsarin ‘yan sandan jihohi zai kasance da matakan kariya daga cin zarafi, yayin da sarakuna za su taimaka wajen sa ido.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin jihar Kano ta yi farautar wasu mutane da ake zargin su na sayar da filayen gwamnatin jihar Kano duk da haramcin hakan.
Iyalan marigayi Aguiyi-Ironsi sun bukaci gwamnatin tarayya ta ba su hakuri, diyya da sulhu, suna cewa an kashe shi ba tare da ya aikata laifin ba.
Tsohon mataimakin gwamnan Kebbi, Alhaji Ibrahim Aliyu, ya rasu bayan fama da doguwar jinyar rashin lafiya, yayin da Gwamna Nasir Idris ya bayyana alhininsa.
Labarai
Samu kari