Peter Obi da jiga-jigan ADC sun tsallake yunƙurin kisan gilla a Benin, Jihar Edo yau 24 ga Fabrairu, 2026. Mahara sun buɗe wuta a gidan Odigie-Oyegun.
Peter Obi da jiga-jigan ADC sun tsallake yunƙurin kisan gilla a Benin, Jihar Edo yau 24 ga Fabrairu, 2026. Mahara sun buɗe wuta a gidan Odigie-Oyegun.
Fadar Shugaban Ƙasa ta tabbatar da murabus ɗin Kayode Egbetokun a matsayin Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, bisa dalilan kula da iyali ba kamar yadda ake yadawa ba.
Gwamnatin Kano karkashin Abba Kabir Yusuf ta nesanta kanta daga batur tarbar mai martaba Aminu Ado Bayero a filin jirgin Malam Aminu Kano daga tafiya.
Dakarun sojoji sun samu nasarar cafke jagoran masu shirya harin bam kan masallacin Maiduguri. An cafke shi ne bayan an kama wasu da ake zargi tun da farko.
Tsohon ɗan Majalisar Dokokin Jihar Ogun, Hon. Musa Moruf, ya samu ’yanci bayan kwana uku a hannun masu garkuwa da mutane bayan sace shi a masallaci.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), ta kasa kawar da kai kan zarge-zargen da gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya yi a kanta.
Gwamnatin jihar Neja ta sanar da bude makarantun gwamnati da na kudi a fadin jihar bayan ceto duka daliban makarantar Papiri da yan bindiga suka yi garkuwa da su.
Wasu al'ummar Musulmi sun yi martani kan yunkurin da Firaministan Israila, Benjamin Netanyahu, yake yi na kawo dauki ga Kiristoci a Najeriya. Sun yi masa gargadi.
Jirgin yaki marar matuƙi na Rundunar Sojojin Saman ya faɗi a dajin Zangata da ke karamar hukumar Kontagora da ke Jihar Niger, bayan rasa sadarwa.
Malaman addinin Musulunci 20,000 na gudanar da taron duniya a Najeriya. Malamai sun fito daga Amurka, Saudi karkashin cibiyar Daaru Na’im Academy.
Sanata mai wakiltar Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya ce ba Shugaba Bola Tinubu ba ne ke da alhakin samar da tsaro a jihohi.
Labarai
Samu kari