Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya ce gwamnoni Arewa shida kacal daga cikin 19 ne suka goyi bayan takarar Bola Tinubu a zaɓen shugaban ƙasa na 2023.
Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya ce gwamnoni Arewa shida kacal daga cikin 19 ne suka goyi bayan takarar Bola Tinubu a zaɓen shugaban ƙasa na 2023.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Abdulaziz Yari ya sanar da rasuwar gwaggonsa, Hajiya Rakkiya Jibrin, wadda ta rasu tana da shekaru 85 a duniya
Bankin EBID na ECOWAS ya bai wa gwamnatin jihar Bauchi rancen dala miliyan 91.63 domin gina tituna da gadoji 24, tare da samar da dubban guraben aiki.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ba da umarnin rusa haramttun Rugage a Kukwaba, yana cewa ta zama mafakar masu laifi kuma barazana ga tsaron Abuja.
Rundunar sojin Najeriya ta ceto Laftanar Kanar Ofor Amobi da wani farar hula bayan kwanaki 10 ana samame a dazukan Enugu, yayin da masu garkuwa suka tsere.
John Cardinal Onaiyekan ya ce Bola Tinubu ya bayyana wa bishops na Cocin Katolika karara cewa bai amince da ra'ayinsu kan tattalin arziki da tsaron Najeriya ba.
Peter Obi ya ce da shi ne shugaban kasa, da kansa zai shiga dajin da aka boye dalibai da malamai da aka sace a Oyo, tare da sukar yadda ake tafiyar da tsaro.
ADC ta bukaci Bola Tinubu ya yi amfani da dabarar da ta kai ga ceto mutanen Oriire a Oyo wajen kubutar da sauran mutanen da aka sace a fadin Najeriya.
Farfesa Wole Soyinka ya bukaci Bola Tinubu ya kawo ƙarshen kashe-kashen da jami'an gwamnati ke yi, yana mai cewa shiru kan haka na ƙara ƙarfafa masu aikata su.
Farfesa a GSU Safiyanu Ishiaku ya ce Musulunci bai amince da tilasta addini ko kashe waɗanda ba Musulmi ba, yana mai cewa yawancin rikice-rikice ba na addini ba ne.
Gwamnatin Bola Tinubu ta sanar da shirin cire sauran tallafin wutar lantarki idan aka shiga shekarar 2027. Ministan makamashi, Joseph Tegbe ne ya fadi haka.
Labarai
Samu kari