Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya ce gwamnoni Arewa shida kacal daga cikin 19 ne suka goyi bayan takarar Bola Tinubu a zaɓen shugaban ƙasa na 2023.
Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya ce gwamnoni Arewa shida kacal daga cikin 19 ne suka goyi bayan takarar Bola Tinubu a zaɓen shugaban ƙasa na 2023.
Shugaban Hukumar Korafe-korafe da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano (PCACC), Saidu Yahaya, ya yi murabus daga muƙaminsa, an kada magajinta.
Malamin addinin Musulunci a Najeriya, Isma'il Maiduguri ya soki magoya bayan Pantami, yana zarginsu da nuna son rai kan batun Rarara da Soja Boy.
Fitaccen mawakin siyasa Muhammadu Buhari, wanda aka fi sani da Kosan Waka, ya rasu a wani asibiti da ke Kano bayan doguwar jinyar da ya sha. An shiga alhini.
Amurka ta yi Allah-wadai da harin da ya kashe mutane akalla 30 a Kaduna, tana mai kira ga gwamnatin tarayyar Najeriya ta dauki mataki kan matsalar tsaro.
Hukumar FAAN ta tabbatar da tashin gobara a wani bangare na filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke Legas. Rahotanni sun ce ba a samu asarar rai ba.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ce rabon filaye ga jama'a zai rage matsalar gidaje, samar da arziki tare da inganta makomar iyalai a jihar.
Shugaba Bola Tinubu ya tabbatar da kare 'yancin addini, ya yabawa Ansar-Ud-Deen bisa gudunmawar ci gaban kasa tare da ƙarfafa haɗin gwiwar ƙungiyoyin addini.
Wani babban malami a Sashen Shari’a na Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya, Dakta Umar Sani Bebeji, ya rasu bayan wani mummunan hatsarin mota da ya ritsa da shi.
Gwamna Dikko Radda ya bukaci al’ummar Katsina su guji siyasantar da matsalar tsaro, su kara addu’a tare da bai wa jami’an tsaro cikakken hadin kai.
Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
Labarai
Samu kari