Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin AIG Tunji Disu a matsayin mukaddashin sufeto janar na rundunar yan sandan Najeriya yau Talata.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin AIG Tunji Disu a matsayin mukaddashin sufeto janar na rundunar yan sandan Najeriya yau Talata.
Fadar Shugaban Ƙasa ta tabbatar da murabus ɗin Kayode Egbetokun a matsayin Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, bisa dalilan kula da iyali ba kamar yadda ake yadawa ba.
A labarin nanz, za a ji cewa kasuwar masu gyaran motoci ta gamu da mummunan iftila'i bayan gobara ta kama, ta ci ba ƙaƙkautawa na lokaci mai tsawo.
Wata babbar kotun tarayya da ke birnin Abuja ta yi hukunci kan bukatar kwamishinan kudi na jihar Bauchi ya shigar a gabanta. Ta ki yarda ta ba da belinsa.
Gwamna Bago ya yi tir da kisan mutum 30 a Borgu; Shugaba Tinubu ya umarci shugabannin tsaro su kamo maharan tare da ceto waɗanda aka yi garkuwa da su cikin gaggawa.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), ta yi magana kan shari'ar tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello. Ta ce lamarin yana gaban kotu.
Iyalai sun tabbatar da cewa gawar sanatan Nasarawa ta Arewa, Godiya Akwashiki ta iso Najeriya, kuma ana ci gaba da shirye-shiryen yi masa sutura a Abuja.
Kamfanin man Najeriya na NNPCL ya rage kudin litar man fetur da N20 a Najeriya. An hango yadda gidajen mai suka fara rage kudin litar man fetur a sassan Abuja.
An binne tsohon Kwamishinan Ilimi na jihar Kaduna, Alhaji Suleiman Lawal Kauru, a Zaria bayan ya rasu yana da shekaru 78 a asibitin koyarwa na ABUTH da ke Shika.
An hango tambarin Grok a hoton shugaba Bola Ahmed Tinubu da shugaban Rwanda a Faransa. Fadar shugaban kasa ta yi bayani wa 'yan Najeriya kan lamarin.
Harin da 'yan bindiga suka kai kasuwar jihar Neja ya yi sanadiyyar mutuwar mutane sama da 60. An kai hari ne mutane suna tsaka da cin kasuwa da rana.
Labarai
Samu kari