Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya ce gwamnoni Arewa shida kacal daga cikin 19 ne suka goyi bayan takarar Bola Tinubu a zaɓen shugaban ƙasa na 2023.
Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya ce gwamnoni Arewa shida kacal daga cikin 19 ne suka goyi bayan takarar Bola Tinubu a zaɓen shugaban ƙasa na 2023.
Shugaban Hukumar Korafe-korafe da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano (PCACC), Saidu Yahaya, ya yi murabus daga muƙaminsa, an kada magajinta.
Shugaban hukumar bogi ta PFIPC, Adeniyi Adeyemi Matthew, ya musanta cewa shi kadai ne ya kirkiri hukumar. Ya bukaci a ba shi dama ya bayyana gaban kwamiti.
Kamfanin NNPCL ya tura Naira tiriliyan 6.286 ga Asusun Tarayya cikin watanni shida na 2026, yayin da ayyukan manyan bututun iskar gas ke gab da kammalawa.
A labarin nan, za a ji cewa Muhammad Alasan matashin da dakarun tsaro suka harba a jihar Kano a yayin zanga-zangar adawa da yunwa a shekarar 2024.
Rahoto ya nuna cewa an sako alkalin Babbar Kotun Kebbi, Mai shari'a Faruku Hassan Bunza, bayan ya shafe mako guda a hannun masu garkuwa da mutane.
Amurka ta saka Najeriya da wasu kasashe 49 cikin shirin biyan lamunin biza na dala 20,000 ga wasu masu neman bizar kasuwanci da yawon bude ido zuwa kasar.
Majalisar Koli ta Shari'ar Musulunci a Najeriya ta bukaci gwamnati da Majalisar Tarayya su gudanar da cikakkiyar tuntuba kan kafa 'yan sandan jihohi.
Bangaren PDP mai goyon bayan Nyesom Wike ya yi murnar fitar da sunan Sanata Sandy Onor a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa na 2027 da hukumar INEC ta yi..
A labarin nan, za a ji cewa dakarun SSS da hadin gwiwar yan sa kai sun yi shiri bayan an samu labarin cewa yan dabar yan bindiga biyu sun kitsa kai hari Katsina.
An yi jana'izar Habiba Ummi Lele, ɗalibar FULAFIA da ake zargin 'yan fashi sun kashe a Nasarawa, yayin da ake kira a ƙara matakan tsaro a yankin da abin ya faru.
Labarai
Samu kari