Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya yi zargin cewa ana kashe Kiristoci a Najeriya. Ya yi magana ne bayan zargin da Donald Trump na Amurka ya yi.
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya yi zargin cewa ana kashe Kiristoci a Najeriya. Ya yi magana ne bayan zargin da Donald Trump na Amurka ya yi.
Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya sake kaddamar da majalisar sarakunan Kano karkashin jagorancin mai martaba Sarki na 16, Muhammadu Sansui II.
Mai alfarma sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III, ya bukaci jami'an tsaro ka da su sassautawa 'yan ta'adda. Ya bukaci a ragargaje su.
Sanata Kawu Sumaila ya angwance da Hindatu Adda’u Isah, jami’ar sojojin saman Najeriya, a wani aure da aka daura a fadar Sarkin Rano ba tare da hayaniya ba.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tiggar ya tabbatar da cewa tattaunawa ta yi nisa da Amurka kan yadda za a hada kai wajen magance matsalolin tsaro.
Gwamnatin tarayya ta yi martani kan harin da 'yan bindiga suka kai a jihar Kebbi. Gwamnatin ta bayyana cewa za ta ceto dukkanin daliban da aka sace.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta ƙaryata masu cewa ta rage farashin litar man fetur ne bayan gwamnati ta dakatar da harajin shigo da mai zuwa Najeriya.
Rundunar yan sanda reahen jihar Delta ta tabbatar da kisan mataimakin shugaban APC na karamar hukumar Ethiope ta Kudu, Mista Ese Idisi ranar Asabar.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi Allah wadai kan harin da 'yan bindiga suka kai a Kebbi. Ya ba gwamnatin Tinubu shawara.
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da sace dalibai 25 a makarantar sakandaren gwamnati ta mata da ke, Maga, jihar Kebbi. Yanzu haka jami'an tsaro na nemansu.
Labarai
Samu kari