Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Hukumar DSS ta tsare tare da titsiye wasu manyan hadiman Gwamna Abba Kabir Yusuf kan ƙarar ɓata suna da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya shigar a jihar Kano.
Sanatan Rabiu Musa Kwankwaso ya shigar da ƙorafi ga DSS kan zargin cin zarafinsa ta kafafen sada zumunta, lamarin da ya janyo gayyatar wasu hadiman gwamnatin Kano.
Shugaba Bola Tinubu ya umarci jami’an tattalin arziki su samar da matakan rage radadin da rikicin Gabas Ta Tsakiya ke jawo wa rayuwar ‘yan Najeriya.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya kai ziyarar ta'aziyya zuwa jihar Borno, biyo bayan harin 'yan ta'addan ISWAP da ya hallaka sojojin Najeriya.
Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da hare-haren ta’addanci a Najeriya, yana cewa matsalar tsaro na barazana ga haɗin kai, zaman lafiya da dorewar ƙasa baki ɗaya.
A labarin nan, za a ji cewa Hon Aliyu Ibrahim Gebi ya ƙaryata cewa ya cutar da Najeriya ta hanyar yada labarin karya ga ofisoshin jakandancin kasashen waje.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu miyagun yan bindiga sun yi awon gaba da shugaban karamar hukumar Sapale a jihar Delta, Hon. Bright Abeke daga wani otal.
An tabbatar da rasuwar Salihi Aminu Sanusi, ƙanin Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, lamarin da ya jefa iyalai, abokai da masoya cikin jimami mai tsanani.
Gwamnatin jihar Neja ta tabbatar da cewa an yi nasarar hallaka yan bindiga 100 a kauyuka daban daban a karamar hukumar Shiroro, sai dai an rasa yan banga 14.
Labarai
Samu kari