Shugaban Hukumar Korafe-korafe da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano (PCACC), Saidu Yahaya, ya yi murabus daga muƙaminsa, an kada magajinta.
Shugaban Hukumar Korafe-korafe da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano (PCACC), Saidu Yahaya, ya yi murabus daga muƙaminsa, an kada magajinta.
Uwargidan Shugaban Ƙasa, Oluremi Tinubu, ta yaba wa Maryam Ibrahim Dan’Azumi bisa nasarar da ta samu a Gasar Alƙur’ani ta duniya ta Sarki Abdulaziz karo na 46.
Majalisar Dokokin Kano ta amince da dokar da ta kayyade yadda makarantu masu zaman kansu za su ƙara kuɗin makaranta da sauran kuɗaɗen gudanarwa a jihar.
Kwamitin Shugaban Kasa kan Dokar Tsarin Aikin 'Yan Sanda ya sanar da cewa zai mika kudirin dokar ga Shugaba Bola Tinubu ranar 3 ga watan Satumba, 2026.
Rundunar 'yan sandan jihar Bauchi ta kama wasu mutum biyu da ake zargi da yi wa 'yan bindiga aikin leƙen asiri bayan harin satar mutane a Alkaleri.
Bishop David Oyedepo ya ce gwamnatin tarayya ba ta yi isasshen kokari wajen dakile kashe-kashe a Najeriya ba, yana mai cewa zai yi addu'a a kan masu aikata laifukan.
Yan bindiga sun kashe mutum 1 tare da sace mutane 31 a kauyen Shuwaki da ke karamar hukumar Bakori a Katsina, lamarin da ya kara tayar da hankalin mazauna yankin.
Ministan ayyuka, David Nweze Umahi, ya bayyana sakon da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba shi yayin da ake kiran ya tsige shi daga mukaminsa.
Kungiyar ArDA ta bukaci Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada tsohon Ministan Ilimi, Adamu Adamu, domin maye gurbin Yusuf Maitama Tuggar a Majalisar ministoci.
A labarin nan za a ji yadda dakaru suka kama wasu matasa da ake zargi da hallaka shugaba a jihar Imo, sannan sun sai sojoji har inda aka birne shi.
Gwamnatin Tarayya ta ce ta fara sake fasalin wutar lantarki bayan rahotanni sun nuna cewa an kashe sama da N10trn ba tare da cimma sakamakon da ake bukata ba.
Labarai
Samu kari