Shugaban Hukumar Korafe-korafe da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano (PCACC), Saidu Yahaya, ya yi murabus daga muƙaminsa, an kada magajinta.
Shugaban Hukumar Korafe-korafe da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano (PCACC), Saidu Yahaya, ya yi murabus daga muƙaminsa, an kada magajinta.
Uwargidan Shugaban Ƙasa, Oluremi Tinubu, ta yaba wa Maryam Ibrahim Dan’Azumi bisa nasarar da ta samu a Gasar Alƙur’ani ta duniya ta Sarki Abdulaziz karo na 46.
Farfesa Mansur Sokoto ya ce Malaman Musulmi ma sun gana da Bola Tinubu kuma sun faɗa masa gaskiya kan tsaro da matsin rayuwa, bayan kalaman Cardinal Onaiyekan.
Rundunar ‘yan sandan Sokoto ta tabbatar da harin Lakurawa a Girkau, inda aka kashe dan sanda da fararen hula biyu tare da kona motocin jami'an tsaro.
Gwamnatin Katsina za ta raba Naira biliyan 4 ga mazabu 361, inda kowace za ta samu Naira miliyan 10 domin gudanar da ayyukan ci gaba bayan amincewar Gwamna Radda.
'Yan bindiga sun kashe tsohon kansilan Rim Ward a Riyom da ke Plateau, yayin da wani mutum ya jikkata. Ƙungiyar Berom ta buƙaci jami'an tsaro su kamo maharan.
Hadakar kungiyoyin Kiristoci ta bukaci Amurka ta ci gaba da matsa wa Najeriya kan tsaro, tana gargadin cewa tikitin Musulmi biyu zai iya kara barazana.
Seyi Makinde ya soki gwamnatin Tinubu kan cire tallafin mai da barin darajar naira ta sauya lokaci guda, yana cewa matakan sun kara wahalar rayuwa.
A labarin nan za a ji wasu daga cikin mutanen da abin da suka amfana da shi daga kudin da aka ware domin a yi juyin mulki a Najeriya a shekarar 2025.
Rahotanni sun ce barkewar cutar kwalara ta kashe akalla yan bindiga shida, ciki har da mataimakin Muhammadu Gwaska, a maboyarsu da ke karamar hukumar Anka a Zamfara.
Iyalan Mai Shari'a Faruk Bunza sun tabbatar da biyan Naira miliyan 50 domin ceton sa daga hannun 'yan bindiga bayan kwanaki takwas yana tsare a Kebbi.
Labarai
Samu kari