Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya yi Allah wadai da babbar murya kan harin da aka kai wani masallacin Juma'a a Maidugurin jihar Borno.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya yi Allah wadai da babbar murya kan harin da aka kai wani masallacin Juma'a a Maidugurin jihar Borno.
Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Gwamnatin Katsina ta umarci Malam Yahaya Masussuka ya kare kansa gaban malamai. Ana zargin karatuttukan malami sun sabawa koyarwar addinin Musulunci.
Fasto Elijah Ayodele ya gargadi hukumomin tsaro su mai da hankali kan jihohi takwas saboda barazanar hare-haren ’yan ta’adda da ka iya haddasa mummunar tarzoma.
Shugaban CAN, Rabaran Daniel Okoh, ya ce suna maraba da shawarar Amurka ta taimaka wa Najeriya wajen kawo ƙarshen kashe-kashe da rashin tsaro a ƙasar.
Babban Hafsan Sojoji a Najeriya, Manjo Janar Waidi Shaibu, ya umarci sojojin Operation FANSAN YANMA su tashi tsaye wajen ceto daliban GGCSS Maga da aka sace a Kebbi.
Rikicin tsohon gwamnan Ekiti, Ayo Fayose da Olusegun Obasanjo ya dawo sabo 'yan sa'a'i bayan sun yi sulhu. Fayose ya yi wa Obasanjo maganganu masu zafi.
Yan kasuwa da masu ruwa da tsaki a harkokin noma sun jinjina wa gwamnatin tarayya bisa yadda tsadar kayan abinci ke kara a jihohi iirinsu Kwara, Ogun da Oyo.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya nuna damuwa kan matsalar rashin tsaro. Ya gayawa Shugaba Bola Tinubu hanyar shawo kan matsalar.
Majiyoyi sun tabbatar da mutuwar Christopher Igwe, dan'uwan kwamishinan Ebonyi, bayan wasu ’yan fashi sun bude wuta suka harbe shi yayin wani da ake zaman makoki.
Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da kashe wani jami'in sojan saman Najeriya a jihar Legas. Wani mutum da ake zargi yana da tabin hankali ne ya kashe sojan.
Labarai
Samu kari