A labarin nan, za a ji cewa jami'an tsaron Najeriya sun yi nasarar gano mutane biyu da suka fi kowa bayar da kudi don kifar da gwamnatin Bola Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an tsaron Najeriya sun yi nasarar gano mutane biyu da suka fi kowa bayar da kudi don kifar da gwamnatin Bola Tinubu.
"Yan ta'addan Lakurawa sun kai harin kwanton bauna kan tawagar babban kwamandan rundunar Operation Fansan Yamma. Dakarun sojoji sun yi artabu da su.
Iyalan babban Shehin Darikar Tijjaniyya, Sheikh Sani Khalifa Abdulkadir Zariya sun ce har yanzu ba su san a wane waje aka tsare mahaifinsu ba kwanaki 25 da kama shi.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC ta fara rajistar masu kada kuri'a zagaye na biyu a 2026. An fara hakan ne domin shiri kan zaben 2027 da ke tafe a Najeriya
Gwamnatin jihar Bauchi ta bukaci sababbin hakiman da su maida hankali wajen inganta rayuwar jama'ar da suke jagoranta, tuni aka raba masu takardun fara aiki.
Jakadan Isra'ila a Najeriya, Michael Freeman ya ce ba kai tsaye za su shigo Najeriya kare Kiristoci ba. Ya ce za su hada kai da Najeriya kan kare Musulmi da Kirista.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya fusata kan hare-haren 'yan ta'adda a jihar Neja. Ya yi Allah wadai da kashe-kashen da suka yi.
Ana zargin ministan FCT, Nyesom Wike da rashin girmama sarakuna da masu fada a ji a birnin tarayya Abuja. Kungiyar 'yan asalin Abuja, AOIYEO ce ta yi zargin.
Jagoran NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya taya Abba Kabir Yusuf murnar cika shekara 63 da haihuwa. Ya fadi mukaman da ya ba Abba Kabir tsawon shekaru.
Dr. Suleiman Isyaku Mohammad, fitaccen masanin tsaro a Arewacin Najeriya ya dora wa gwamnati alhakin rasa rayuka a harin da ƴan ta'adda suka kai Neja
A labarin nan, za a ji cewa sojoji a Borno sun gamu iftila'i bayan taka wasu bama-bamai a hanyarsu ta kai wa ƴan ta'adda farmaki a dajin da ke da iyaka da Yobe.
Labarai
Samu kari