Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Alkali Obiora Egwuatu ya janye daga shari’ar tsohon Minista Abubakar Malami kan zargin N212bn a Abuja. Ya bayyana hakan ne a zaman kotu na yau 12 ga Fabrairu, 2026.
Fasto Isaac Idahosa da ya yi takara da Kwankwaso ya kalubalanci 'yan majalisar Amurka kan barazanar da suka fara tare da batun saka masa takunkumi.
Gwamna Inuwa Yahaya ya kulla yarjejeniyar zuba jari da tawagar TUCAD ta ƙasar Tunisia kan wasu muhimman fannoni, ciki har da ruwa, makamashi da sufuri a Jihar Gombe.
A labarin nan, za a ji cewa Bulama Bukarti, fitaccen lauya a Najeriya ya ce akwai shakku a yunkurin bayyana cewa ana yi wa kiristoci kisan gilla a Najeriya.
Zaman kare kasafin ma'aikatar ayyuka ta Najeriya ya rikide zuwa rikici yayin da aka yi musayar yawu tsakanin David Umahi da Sanata Adams Oshiomhole.
Rabiu Musa Kwankwaso ya ziyarci jami'ar Mangalayatan a kasar India yayin da 'yan Najeriya ke tsaka da tattauna zargin da 'yan majalisar Amurka suka masa.
Nasir El-Rufai zai dawo Nijeriya nan da sa'o'i 48 domin amsa kiran EFCC a ranar 16 ga Fabrairu, 2026. Ya musanta zargin tserewa zuwa waje don gujewa masu bincike.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya fito fili ya caccaki gwamnatin shugaba Donald Trump game da saka bakin da ya yi a Najeriya ya harzuka 'yan majalisar Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen ɗan jarida Jaafar Jaafar da wasu kiristocin Najeriya sun yi martani a kan zargin da su Riley Moore ke yinwa Kwankwaso.
Labarai
Samu kari