Malamin addinin Musulunci a jihar Kaduna, Sheikh Halliru Maraya, ya yi wani zargi kan Malam Nasir El-Rufai. Ya nuna cewa bai yi Kiristoci adalci ba.
Malamin addinin Musulunci a jihar Kaduna, Sheikh Halliru Maraya, ya yi wani zargi kan Malam Nasir El-Rufai. Ya nuna cewa bai yi Kiristoci adalci ba.
Farashin kilogram daya na iskar gas din girki ya sauka zuwa N1,000 - N1,400 yayin da gas din ya wadata a Legas da sauran jihohi bayan janye yajin aikin ma'aikata.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar Sarkin Kagarko a jihar Kaduna, Alhaji Sa’ad Abubakar, bayan fama da jinya, inda ya rasu a yau Alhamis 8 ga watan Janairun 2026.
Tsohon Hafsan Sojin Ƙasa, Janar Tukur Buratai mai ritaya, ya shigar da ƙara ta Naira biliyan daya kan Danjuma Ali-Keffi, bisa zarginsa da faɗa da bata suna.
Naira ta ƙarfafa zuwa N1,418.26/$1, yayin da matatar Dangote ta rage farashin man fetur zuwa N739 a gidajen MRS, sannan NNPCL ya rage zuwa N815 a Abuja.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin Kano ta samu nasarar doke wasu jihohi, inda ta yi sama a jerin wadanda suka samu ci gaba a bangaren muhalli.
Hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya ce labarin auren tsohon ministan sadarwa, Sheikh Isa Ali Pantami da Aisha Buhari karya ce.
Gwamnatin Zamfara ta nemi Shugaba Tinubu ya shiga tsakani yayin da take zargin jami'ai daga ofishin Nuhu Ribadu sun 'sace' wani hadimin gwamna, Saleem Abubakar.
Shugaban kungiyar kwadago ta kasa, NLC, Joe Ajaero ya bukaci dakatar da da aiwatar da dokokin haraji da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da su.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara a lokacin da wasu 'yan fashi suka tare matafiya da ke bin hanyar Abuja zuwa Kaduna.
Labarai
Samu kari