An yanke wa tsohon shugaban Kosovo, Hashim Thaci mai shekaru 58 hukuncin shekaru 25 a gidan yari bayan kotu ta same shi da alhakin laifukan yaƙi.
An yanke wa tsohon shugaban Kosovo, Hashim Thaci mai shekaru 58 hukuncin shekaru 25 a gidan yari bayan kotu ta same shi da alhakin laifukan yaƙi.
Da ga shahararren malamin addinin Musulunci, Sheikh Nuru Khalid wanda ya yi ridda zuwa Kiristanci ya dawo addinin da ya taso a cikinsa. Ya nemi afuwa.
Ooni na Ife ya tallafa wa cibiyar tsaron Iru Ekun ta Sunday Igboho da Naira miliyan 100 da motar Hilux, tare da kira ga Yarbawa su hada kai wajen inganta tsaro.
Tsohon kyaftin din ruwa Erasmus Victor ya ce ya san zargin shirin juyin mulki amma ya gargadi Kanal Ma’aji ya dakatar da shi, yana musanta goyon bayan shirin.
Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da sabon tsarin ilimin almajirai, ta hana bara, tare da wajabta koyar da karatu, lissafi, fasahar zamani da sana'o'i.
Kungiyar PFN ta ce ba za ta daina wa'azi a motocin haya ba, yayin da Majalisar Dattawa ta ce kudirin FRSC ba ya haramta wa'azin addini gaba daya.
NiMet ta yi hasashen hadari da ruwan sama na kwanaki uku a Najeriya, tare da gargadin jama'a su yi taka-tsantsan saboda iska mai ƙarfi da ambaliyar ruwa.
Sarkin Iwo, Oba Abdulrasheed Akanbi, ya haramta Hennessy da sauran giya a fadarsa, yana mai cewa barasa na iya jawo matsalolin lafiya ga dan Adam.
Gwamnan jihar Bauchi Bala Muhammad ya shaida wa sojoji cewa ba zai sassautawa masu aikata laifuffuka ba, saboda haka ka da su ragawa duk wani mai laifi.
EFCC ta daskarar da wani asusun gwamnatin jihar Osun da ake amfani da shi wajen biyan albashi, kwanaki 10 kafin zaɓen gwamna, yayin da Adeleke ya yi martani.
Ma’aikatan gwamnati sun bai wa gwamnatin tarayya wa’adin ranar 11 ga Agusta, 2026, domin biyan basussukan alawus da sauran hakkoƙinsu. Sun yi barazana.
Labarai
Samu kari