Hukumar INEC ya amince da kungiyoyi biyu su zama jam'iyyun siyasacika dukan hsaruddan da doka ta tanada, ta kuma soke bukatar waus kungiyoyi shida.
Hukumar INEC ya amince da kungiyoyi biyu su zama jam'iyyun siyasacika dukan hsaruddan da doka ta tanada, ta kuma soke bukatar waus kungiyoyi shida.
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya yi zargin cewa ana kashe Kiristoci a Najeriya. Ya yi magana ne bayan zargin da Donald Trump na Amurka ya yi.
An tabbatar da mutuwar matasa 16 da ke shirin fara bautar kasa watau NYSC a hatsarin mota yayin da suke hanyar zuwa sansanin daukar horo a jihar Gombe.
Ƴan bindiga sun sake kai hari Kwara, inda a wannan karon suka farmaki manoma a kauyen Bokungi, tare da sace hudu daga ciki. Wannan na zuwa bayan harin coci.
Kamfanin Dangote ya bayyana cewa raguwar farashin man fetur da ’yan kasuwa suka yi ya biyo bayan rangwamen da suka yi ranar 6 ga watan Nuwambar 2025.
Gwamnatin jihar Zamfara ta hannun hukumar Zakka da Wakafi ta shirya gudanar da auren gata ga wasu marayu a jihar. Za kuma ta bada tallafi yin sana'o'i.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya bayyana cewa Zuldal Microfinance Bank ba shi da lasisin gudanar da harkokin kudi a Najeriya, ya ce ba shi da lasisi a hukumance.
A labarin nan, za a ji yadda Shugaban kasa, Bola Ahmd Tinubu ya koda tsohon shugaba Goodluck Ebele Jonathan yayin da ya ke bikin cika shekaru 68 da haihuwa.
Kotun Tarayya da ke Abuja ta samu Nnamdi Kanu da laifi kan tuhumar ta’addanci da gwamnatin tarayya ta shigar, bayan ta ce an gabatar da hujjoji masu ƙarfi a kansa.
Tsohon ministan sadarwa, Farfesa Ali Isa Ibrahim Pantami, ya koka kan hare-haren da aka yi fama da su a wasu sassan kasar nan. Ya bukaci hukumomi su tashi tsaye.
Gwamnatin tarayya, jihohi da kananan hukumomi sun raba N2.094trn a watan Oktoba 2025, ƙasa da wannan aka samu a Satumba. Kudin shiga ya karu, VAT ya ragu sosai.
Labarai
Samu kari