Hare-haren makamai masu linzami da jirage marasa matuƙa na mayakan Houthi sun jikkata fararen hula 13 a Saudiyya, tare da lalata gidaje da motoci.
Hare-haren makamai masu linzami da jirage marasa matuƙa na mayakan Houthi sun jikkata fararen hula 13 a Saudiyya, tare da lalata gidaje da motoci.
Aliko Dangote ya ce ba ya son a ƙara kiran sa attajirin da ya fi kowa arziki a Afirka, yana son a san shi a matsayin wanda ke samar da arziki ga wasu.
NiMet ta yi hasashen hadari da ruwan sama na kwanaki uku a Najeriya, tare da gargadin jama'a su yi taka-tsantsan saboda iska mai ƙarfi da ambaliyar ruwa.
Sarkin Iwo, Oba Abdulrasheed Akanbi, ya haramta Hennessy da sauran giya a fadarsa, yana mai cewa barasa na iya jawo matsalolin lafiya ga dan Adam.
Gwamnan jihar Bauchi Bala Muhammad ya shaida wa sojoji cewa ba zai sassautawa masu aikata laifuffuka ba, saboda haka ka da su ragawa duk wani mai laifi.
EFCC ta daskarar da wani asusun gwamnatin jihar Osun da ake amfani da shi wajen biyan albashi, kwanaki 10 kafin zaɓen gwamna, yayin da Adeleke ya yi martani.
Ma’aikatan gwamnati sun bai wa gwamnatin tarayya wa’adin ranar 11 ga Agusta, 2026, domin biyan basussukan alawus da sauran hakkoƙinsu. Sun yi barazana.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf za ta tarbi manyan baki a jihar Kano domin nemo hanyar warware matsalolin shaye-shaye a Arewa.
Hukumar WAEC ta fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta 2026, inda ta bayyana yadda ɗalibai za su samar da PIN sannan su duba sakamakonsu ta yanar gizo.
Jiragen yaki na Rundunar Operation Hadin Kai sun kashe ‘yan ta’adda 12 a wani harin sama da suka kai a Jihar Borno, an lalata sansaninsu a wani daji.
Nyesom Wike ya ce Cardinal Onaiyekan ba ya nuna tsaka-tsaki kan siyasa, yayin da Ƙungiyar Matasan Arewa da Middle Belt Forum suka fito suka kare malamin.
Labarai
Samu kari