Hare-haren makamai masu linzami da jirage marasa matuƙa na mayakan Houthi sun jikkata fararen hula 13 a Saudiyya, tare da lalata gidaje da motoci.
Hare-haren makamai masu linzami da jirage marasa matuƙa na mayakan Houthi sun jikkata fararen hula 13 a Saudiyya, tare da lalata gidaje da motoci.
Aliko Dangote ya ce ba ya son a ƙara kiran sa attajirin da ya fi kowa arziki a Afirka, yana son a san shi a matsayin wanda ke samar da arziki ga wasu.
Gwamnatin Osun ta ce za ta kai hukumar EFCC ƙara kotu bayan hukumar ta daskarar da asusun gwamnatin jihar, tana mai cewa matakin ya saɓa wa doka.
Davido ya ce babu wanda zai iya kayar da shi a zaɓe mai gaskiya, amma ya ce rashin sahihancin tsarin zaɓen Najeriya ya hana shi shiga harkokin siyasa.
Fadar Sarkin Gombe ta karyata zargin cewa an hana Sarkin ganawa da Farfesa Isa Pantami, tana mai cewa labarin ƙarya ne kuma yana da alaƙa da siyasa.
Rundunar sojin Najeriya ta ayyana shugaban ISWAP, Abu Musa Al-Mangawi Baa Shuwa, da mataimakinsa Muhammad Jidda a matsayin waɗanda ake nema, ta sanya ladar kudi.
Mutane 176 da aka sace a harin Woro da Nuku a jihar Kwara sun samu 'yanci bayan watanni, yayin da gwamnatin jihar ta yabawa Tinubu da jami'an tsaro.
Gwamnatin Osun karkashin jagorancin Adeleke ta sake raba tallafin rage raɗaɗin tsadar rayuwa ga ma’aikatan gwamnati, domin ƙara musu albashi da inganta jin daɗinsu.
Farfesa Rabia Sa’id ta jami'ar BUK da ke Kano ta ce nadin da aka yi mata a kwamitin Majalisar Dinkin Duniya kan illolin yaƙin nukiliya ba sabon abu ba ne.
Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya kalubalanci shugaban EFCC kan daskare asusun jihar, yana zargin hukumar da ɗaukar matakin ba tare da umarnin kotu ba.
'Yan bindiga sun kashe 'yan sintiri uku 'yan uwa a Riyom, Plateau, yayin sintirin dare, lamarin da ya jawo kira ga hukumomin tsaro su dauki mataki.
Labarai
Samu kari