Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya kai karar hukumar ICPC gaban kotu, yana kalubalantar samamen da ta kai gidansa a birnin Abuja.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya kai karar hukumar ICPC gaban kotu, yana kalubalantar samamen da ta kai gidansa a birnin Abuja.
Mutanen da ke kan hanyar zuwa wurin Mauludi da 'yan bindiga suka sace a jihar Plateau, sun shaki iskar 'yanci. An sako su ne bayan kwashe kwanaki a tsare.
Faduwar farashin kayan abinci a Jihar Niger na jefa manoma cikin mawuyacin hali da gargaɗin tsaron abinci, koma baya na lalata harkar noma da gaza biyan basuka.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ziyarci katafaren gidan Sanata George Sekibo a Rivers. Talakwa da yawa sun yi wa Sanatan rubdugu a kafafen sada zumunta.
Sheikh Isa Ali Pantami ya yi magana kan jita-jitar cewa zai auri Aisha Muhammadu Buhari. Pantami ya bayyana cewa ya dauki Aisha Buhari a matsayin uwa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya shiga cikin rikicin siyasar jihar Rivers. Hakan na zuwa ne bayan 'yan majalisar dokoki sun fara yunkurin tsige Gwamna Fubara.
Sanata mai wakiltar Kudancin Bauchi a Majalisar dattawa, Shehu Buba Umar ya gina masallacin Juma'a, wurin sallar mata da Islamiyya domin taimakawa musulmai.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban ƙaramar hukumar Agatu a jihar Binuwai, James Ejeh ya bayyana kokensa kan ƙaruwar hare-haren yan bindiga a yankinsa.
'Yan banga a jihar Kwara ya yi bayani game da yadda yan bindiga suka shiga gidan wani sarki suka sace mutane da dama. Yan sa-kai sun ce akwai lauje cikin nadi.
Gwamnatin Najeriya karkashin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta ware Naira tiriliyan 1.013 domin fara shirye-shiryen gudanar da zaben shekarar 2027 da ke tafe.
Labarai
Samu kari