Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi buda baki tare da gwamnoni da wasu manyan jami'ai a gwamnatin tarayya, wannan shi ne kari na uku bayan hawansa mulki.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi buda baki tare da gwamnoni da wasu manyan jami'ai a gwamnatin tarayya, wannan shi ne kari na uku bayan hawansa mulki.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya kai karar hukumar ICPC gaban kotu, yana kalubalantar samamen da ta kai gidansa a birnin Abuja.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kogi ta lallasa 'yan bindiga da dama, sun fatattaka su da lalata hanyoyinsu. Nasarar da aka samu ta jawo hankali ga tsaro a yankin.
Fusatattun matasa sun korar 'yan kasuwar Hausawa a Ekpoma, Gwamna Okpebholo ya yi Allah-wadai da harin. 'Yan sanda sun ceto mutane tara daga masu garkuwa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Ciyaman da wani mutum ɗaya sun faɗa tarkon Boko Haram, an fitar da bidiyonsu suna rokon a biya masu kuɗin fansa.
Lai Mohammed ya ƙaddamar da wani littafi da ya rubuta, inda ya bayyana sirrin amanar da ke tsakaninsa da tsohon Shugaban Ƙasa Buhari tun daga 2012 zuwa 2025.
Wani bidiyo da yan jaridu suka gani ya tabbatar da kashe ‘yan ta’adda da lalata maboyarsu a Sokoto, yayin hare-haren sama na Amurka a ƙarshen Disambar 2025.
Rahotanni sun ce a yammacin jiya, yayin taron Maulud a Yanshantuna, Makera, Dutsin-Ma, ‘yan bindiga sun kewaye jama’a, sun kwace wayoyi, kuɗi, sun sace shagon caji.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya je Faransa domin ganawa da Shugaba Bola Tinubu kwanaki biyar bayan haduwa da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a jihar.
Gwamnatin tarayya na shirin samun N5.4bn daga alhazan Najeriya ta hanyar kudin hidima na 2% don Hajjin 2026, IHR na neman bayyana hanyoyin amfani da kudin.
Wasu fasinjoji sun koka kan yadda aka kulle su a jirgin sama tsawon awannibayan jirgin ya gamu da matsala, an karkatar da shi zuwa Abuja daga Kano.
Labarai
Samu kari