Dakarun sojojin Najeriya sun kai farmakin sama kan maboyar ‘yan ta’adda a Yankuzo, jihar Zamfara, inda aka kashe mayaka da dama tare da raunata wasu.
Dakarun sojojin Najeriya sun kai farmakin sama kan maboyar ‘yan ta’adda a Yankuzo, jihar Zamfara, inda aka kashe mayaka da dama tare da raunata wasu.
Gwamnatin Tarayya ta amince da sabon tsarin albashi na sojoji, inda mafi girman adadin Janar ya kai N29.75m a shekara, wato kusan N2.48m a duk wata.
Tawagar yaɗa labaran Atiku Abubakar ta musanta zargin cewa ya yi alkawarin soke biyan haya ga ’yan Najeriya idan ya lashe zaɓen shekarar 2027 da ke tafe.
Wani Sufetan ’dan sanda a Sokoto mai suna Adamu Isah ya rasu bayan ya fadi jim kadan bayan kammala atisayen motsa jiki na mako-mako a hedikwatar rundunar.
Fargaba ta mamaye Okrika bayan rahoton mutuwar mutane da dama sakamakon shakar hayaƙi mai guba yayin da ake zargin suna ɗibar man fetur ba bisa ƙa’ida ba.
Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya amince da ƙarin albashi da alawus-alawus ga sarakunan gargajiya a jihar, tare da ba su tallafin tsaro kowane wata.
Gwamnan Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya ce jihohi da kananan hukumomi a Najeriya sun amfana matuka sakamakon cire tallafin man fetur a karkashin gwamnatin Tinubu.
An samu labarin rasuwar mai martaba sarkin Gumel a Jigawa Alhaji Muhammad Sani. Marigayin ya yi bankwana da duniya ne a birnin Cairo na kasar Egypt.
Ministan Tsaro Christopher Musa ya ce gwamnatin Tinubu na bai wa tsaron ƙasa fifiko, tare da ƙarfafa sojoji, zamanantar da kayan tsaro da amfani da fasahohin zamani.
Oluremi Tinubu za ta ziyarci Anambra ranar 10 ga Satumba, inda za ta tallafa wa mutane 5,000 tare da ƙaddamar da shirin Bankin Abinci na Al’umma a Kudu maso Gabas.
Rundunar Sojin Sama ta Najeriya (NAF) ta bude shafin daukar sababbin ma'aikata karkashin Basic Military Training Course (BMTC) 47/2026 yau Alhamis.
Labarai
Samu kari