Kakakin majalisar dokokin jihar Akwa Ibom, Udeme Otong, ya jawo ce-ce-ku-ce bayan ikirarin cewa shi kadai zai zabi ‘yan majalisar jihar a zaben 2027.
Kakakin majalisar dokokin jihar Akwa Ibom, Udeme Otong, ya jawo ce-ce-ku-ce bayan ikirarin cewa shi kadai zai zabi ‘yan majalisar jihar a zaben 2027.
A cikin wani bidiyo, Bello Turji ya zargi tsofaffin gwamnonin Arewa biyu da haddasa rashin tsaro, yana musanta karbar N30m a tattaunawar zaman lafiya.
Kotun Koli ta tabbatar da ikon shugaban kasa na ayana dokar ta-baci a jihohi, da kuma ikon dakatar da zababbun gwamnoni a shari'ar da gwamnoni PDP suka shigar.
Alhaji Aliko Dangote ya yi magana game da alakar Amurka da matatar shi da ke jihar Legas. Ya ce shugaban Amurka, Donald Trump ba ya adamawa da matatar.
Aliko Dangote ya bukaci a binciki shugaban NMDPRA Farouk Ahmed kan zargin biyan $5m kudin makarantar ‘ya’yansa a Switzerland. Ya ce kudin sun wuce albashin Farouk.
A labarin nan, za a ji cewa an samu wasu sojojin kasar nan sun fusata da aka kara wa Kanal Nurudeen Yusuf, mai tsaron Shugaban Ƙasa girma zuwa Birgeniya Janar.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari wani cocin ECWA a jihar Kogi. An kashe mutum daya yayin da aka sace mutane da dama. Gwamnatin Kogi ta yi Allah wadai da kai harin.
Fadar shugaban kasa ta yi wa 'yan adawa martani game da kama 'yan adawa da EFCC ta yi. Ta ce Bola Tinubu ba shi ba EFCC umarni ta cafke 'yan jam'iyyar adawa.
Hukumar tattara haraji ta kasa FIRS ta yi karin bayani game da yarjejeniyar da Najeriya ta yi da Faransa. FIRS ta ce babu wani bangare da zai cutar da Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Murtala Asada ya ce ba haka kawai ya ke zargin karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ba.
Labarai
Samu kari