Matatar man Dangote da ke Legas ta sanar da rage farashin man fetur biyo bayan yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Amurka da Iran don kawo karshen yaki.
Matatar man Dangote da ke Legas ta sanar da rage farashin man fetur biyo bayan yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Amurka da Iran don kawo karshen yaki.
Manjo Janar Rabe Abubakar ya mutu ne a hannun 'yan bindiga bayan fiye d kwanaki 10 da sace shi a Katsina, tuni aka dauko gawarsa aka birne shi a Katsina.
Tsohon shugaban kamfanin NNPCL, Malam Mele Kyari ya musamta kin amsa gayyatar kwamitin majlisar dattawa kan binciken da suke yi kan badakalar kudi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bukaci 'yan Najeriya da s rika biyan haraji da kyau domin samun damar ayyukan cigaba mai dorewa. Ya fadi haka ne a birnin Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa Hausawa mazauna jihar Oyo da kewaye sun bayyana cewa ana masu mugun gani saboda garkuwa da daliban jihar Oyo a kwanakin baya.
Mamakon ruwan sama tare iska mai karfi ya jawo ambaliya da ta yi sanadin mutuwar wata mata da jikarta a jihar Bauchi. Rahoto ya nuna irin barnar da ruwan ya yi.
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da cewa komai ya lafa game da ganin sojojin kasar Kamaru da manyan makamai a wani yanki na jihar Cross River da ke Najeriya.
Gwamna Ademola Adeleke ya tsallake rijiya ta baya yayin da wani mimbarin siyasa ya ruguje yana tsaka da bayani a wajen yakin neman zabe tare da manyan jami'ai.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya yi gargadi da cewa babu wanda zai saki matar shi sai da izinin hukumar Hisbah a shirin auren gata da za a yi a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin dalibai sun tsere daga makarantunsu a Neja bayan an samu labarin cewa ƴan bindiga sun kai hari zuwa wasu sassan jihar.
A labarin nan, za a ji cewa wani bincike ya ƙaryata rahoton cewa gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya yi rabon tallafin kwanuka ga mata don rage radadin rayuwa.
Labarai
Samu kari