Aliko Dangote ya ce ba ya son a ƙara kiran sa attajirin da ya fi kowa arziki a Afirka, yana son a san shi a matsayin wanda ke samar da arziki ga wasu.
Aliko Dangote ya ce ba ya son a ƙara kiran sa attajirin da ya fi kowa arziki a Afirka, yana son a san shi a matsayin wanda ke samar da arziki ga wasu.
Bayan rasa matarsa da 'ya'yansa shida a wani mummunan hari, Haruna Bashir ya sake yin aure a shirin auren gata na gwamnatin Kano da ya hada ma'aurata 1,500.
Jam'iyyar Accord ta bukaci shugaban EFCC ya yi murabus kan rufe asusun gwamnatin Osun, tana mai cewa matakin ya sabawa doka kuma ya kawo cikas ga dimokuradiyya.
A labarin nan za a ji cewa akwai wadansu yan Najeriya da a yanzu haka ke tsare a kurkuku daban-daban da je Saudiyya kuma an ki sakinsu dukda gama wa'adinsu.
Ƙungiyar NAWOJ ta ba Gwamna Abba Kabir Yusuf lambar yabo ta zaman lafiya, tssfo da shugabsnci nagari saboda nasarorin gwamnatinsa da ƙarfafa mata a shugabanci.
A labarin nan, za a ji yadda wani babban jami'in NSCDC a jihar Kano ya jawo wa kansa matsala har babbar kotun jihar ta aika da shi gidan dan kande.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da wani shiri da ake hasashen zai iya bude wa mutane akalla 50,000 kofofin samun arziki da dogaro da kansu a fadin Najeriya.
Akalla mutane bakwai sun rasa rayukansu bayan ‘yan bindiga sun kai mummunan hari kan wasu al’ummomi uku a Masarautar Kupa da ke Lokoja, Jihar Kogi.
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun sace manoma biyu a jihar Ondo, inda suka bukaci a biya Naira miliyan 100 kafin su saki manoman da suka aace.
Jakadan Najeriya a Saudiyya ya bayyana dalilin da ya sa wasu ’yan Najeriya ke ci gaba da zama a gidajen yarin Saudiya bayan kammala hukuncin daurin su.
Labarai
Samu kari