Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da harin da sojojin Amurka suka kawo kasar ta sama,.inda ta ce an yi haka ne domin dakile ta'addanci da asarar rayuka.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da harin da sojojin Amurka suka kawo kasar ta sama,.inda ta ce an yi haka ne domin dakile ta'addanci da asarar rayuka.
Fadar shugaban kasa ya karyata jita-jitar da ake yadawa cewa Shugaba Tinubu ya sauya Femi Gbajabiala, ya nada sabon shugaban ma'aikatansa a Aso Villa.
A labarin nan, za a ji cewa Ofishin Mai Binciken Asusun Gwamnati ya yi bincike, inda ya gano wasu kudi da aka yi amfani da su ba bisa ka'ida ko shaida ba.
Jami'an hukumar DSS sun kama wani dan bindiga da ya yi hijira daga jihar Zamfara zuwa Bauchi ya cigaba da rayuwa. An kama shi ne baya lura da yadda ya ke kashe kudi.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin kasar nan da ke aikin ceto dalibai a dazukan Zamfara, Kebbi da Neja sun ci karo da sansanonin 'yan ta'adda, sun share su.
Amurka ta la’anci sace dalibai a Niger da Kebbi, tana kira ga gwamnatin Najeriya ta cafke masu laifi, ta kara tsaro, ta kare al’ummomin Kirista da sauran masu rauni.
A labarin nan, za a ji cewa Sanatan Kaduna ta Kudu, Sanata Sunday Marshall Katung ya bayyana dalilan da suka sa ya ajiye tafiyar jam'iyyar PDP zuwa APC.
Gwamnatin Bauchi ta sanar da rasuwar tsohon gwamnan jihar, Birgediya Janar Abu Ali mai ritaya ya rasu. Ya rasu bayan zama Etsu Bassa Nge a jihar Kogi.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Orji Kalu ya bayar da tabbacin cewa jami'an DSS sun san mutanen da ke da hannu a ƙaruwar matsalar tsaron Najeriya.
'Yan ta'addan da ake zargi 'yan kungiyar Boko Haram ne sun sace mata 12 a jihar Borno. Rundunar 'yan sanda ta bayyana cewa tana kokarin ceto matan da aka sace.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bauchi ta ce a rufe makarantun firamare, sakandare da na gaba da sakandare mallakkinta da masu zaman kansu saboda sace dalibai.
Labarai
Samu kari