Mazauna kauyen Jabo a Tambuwal, jihar Sokoto sun shiga tsananin fargaba bayan Amurka ta kai harin bama-bamai kan ’yan ta’adda da daren ranar Alhamis.
Mazauna kauyen Jabo a Tambuwal, jihar Sokoto sun shiga tsananin fargaba bayan Amurka ta kai harin bama-bamai kan ’yan ta’adda da daren ranar Alhamis.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da harin da sojojin Amurka suka kawo kasar ta sama,.inda ta ce an yi haka ne domin dakile ta'addanci da asarar rayuka.
Rahotanni sun tabbatar da kama fitaccen dillalin makamai ga ’yan bindiga da ake kira “Gwandara 01”, bayan sahihin bayanan leƙen asiri a Bwari da ke Abuja.
Shugaba Bola Tinubu ya ba da umarni a tsaurara tsaro tare da kakkabe 'yan ta'adda a dazuzzukan Kwara, Neja da Kebbi bayan yawaitar sace dalibai da masu ibada.
Wata kotu mai zamanta a Ibadan ta yanke wa wasu mutane biyar hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan ta same su da laifin kashe direban tasir a rikicin 2024.
Gwamnatin jihar Abia ta rufe ofishin yakin neman zaben 'Renewed Hope Partners 'na Shugaba Tinubu a Umuahia, inda jami’in hukumar ya ce ba a basu sanarwa ba.
An ceto ɗalibai mata guda 25 da aka sace daga makarantar mata da ke Maga da ke jihar Kebbi a Arewa maso Yammacin Najeriya bayan wasu biyu sun kubutua tun farko.
An shiga fargaba a Malumfashi bayan wani jami'in CJTF ya harbe Alhaji Ibrahim Nagode, mahaifin wani jagoran ’yan bindiga, har lahira. An ce DSS ta kama jami'an.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta dage sauraro karar da EFCC ta kai tsohon gwamnan Anambra, Willie Obiano har sai baba ta gani kan almundahana.
Tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje ya bayyana shirin kafa sabuwar kungiyar tsaro mai kama da Hisbah domin daukar ma’aikatan da gwamnatin yanzu ta kore su.
Gwamna Ahmed Ododo ya bayyana irin halin da ya shiga lolacin da ya samu labarin rasuwar Sarkin Bassa Nge kuma tsohon gwamnan Bauchi na soji, Abu Ali.
Labarai
Samu kari