Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Dakarun Amurka sun isa Maiduguri ranar 12 ga Fabrairu, 2026. Sojojin Amurkar 200 za su taimaka wa Najeriya da bayanan sirri don yaƙar ISWAP, Boko Haram.
Majalisar dattawa da ta wakilai za su yi zama na musamman a ranar Talata domin tattauna batun saka zabe a Ramadan. Ana hasashen zabe a 13 ga Fabarairu
A labarin nan, za a ji cewa Hon. Usman Garba Zingo, dan majalisar Kaduna da aka ruwaito ƴan ta'adda sun yi ram da shi a hanyar dawowa daga Zamfara ya samu ƴanci.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya bukaci a fita duba watan Ramadan 2026 a ranar Talata 17 ga Fabrairun shekarar 2026.
Ofishin mai ba shugaban kasa shawara kan tsaro ya yi magana kan zargin Nasir El-Rufa'i na cewa ana shirin shigo da guba Najeriya. DSS ta shiga cikin lamarin
Tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Ahmed Lawan, ya raba buhuna 17,000 na shinkafa, gero da sukari ga al’ummar Yobe domin tallafa musu a Ramadan.
Gwamnatin Jihar Sokoto ta ware Naira biliyan daya domin ciyar da masu azumi a watan Ramadan 2026, inda za a raba abinci ga mutane har 34,000 kullum.
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa addu'o'in da ake yi na neman zaman lafiya da hadin kai tsakanin jagororin siyasa a jihar.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah Ayodele, ya kaddamar da sabon masallaci a Legas, ya sanya masa sunan mahaifiyar Tinubu, Abibatu Mogaji.
Labarai
Samu kari