Rundunar ’yan sandan Ondo ta kama wanda ake zargi da hada maganin gargajiya da ake kyautata zaton yana da alaƙa da mutuwar mutanen kauyukan ƙaramar hukumar Odigbo.
Rundunar ’yan sandan Ondo ta kama wanda ake zargi da hada maganin gargajiya da ake kyautata zaton yana da alaƙa da mutuwar mutanen kauyukan ƙaramar hukumar Odigbo.
Aliko Dangote ya ce ba ya son a ƙara kiran sa attajirin da ya fi kowa arziki a Afirka, yana son a san shi a matsayin wanda ke samar da arziki ga wasu.
Bincike ya karyata ikirarin cewa an kashe shugaban karamar hukumar Bungudu, Nura Abdullahi, tana mai cewa babu sahihiyar hujjar mutuwarsa bayan garkuwa da shi.
Ambaliyar ruwa ta lalata kadarori da darajarsu ta kai miliyoyin Naira tare da mamaye gidaje a General M.I. Wushishi Housing Estate da ke Minna, Jihar Neja.
Kungiyar Idoma da ke Amurka ta shirya kai ƙorafi ga Donald Trump kan kashe-kashe da matsalar tsaro a Benue, tare da neman ƙarin tallafin ƙasa da ƙasa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta bayyana waɗanda suka taimaka aka samu nasarar kammala auren gata da aka kashe N1.5bn a jihar Kano.
Wanda jarumar Nollywood Temitope Osoba za ta aura ya yi zargin cewa ta rasu a ofishin ’yan sanda a, Legas, yana mai musanta cewa ciwon kansar nono ne ya kashe ta.
Hukumar kashe gobara ta ceto mutane 16 bayan wani ginin zama ya ruguje a Kano, yayin da ake fargabar wasu sun makale a ƙarƙashin baraguzan ginin.
Shugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, ya rubuta zungureriyar wasika ga matasa. Ya yi masu nasihohi masu ratsa jiki.
Najeriya na iya rasa tallafin lafiya da agaji na Amurka na dala biliyan $1.4 idan ba ta ɗauki matakan da za a iya aunawa ba wajen kare Kiristoci daga tashin hankali.
Hukumar NEC ta tsawaita wa jam’iyyun siyasa wa’adin mika sunayen ’yan takarar gwamna da majalisun dokokin jihohi na zaɓen 2027 zuwa 11 ga Agusta.
Labarai
Samu kari