A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da harin da sojojin Amurka suka kawo kasar ta sama,.inda ta ce an yi haka ne domin dakile ta'addanci da asarar rayuka.
Babbar kotun Kano ta dage shari'ar zargin cin hanci da almundahana da ake wa tsohon gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Ganduje, matarsa, danss da wasu shida.
Wata mota ta zubar da tarin harsashi a kusa da kofar shiga jami'ar ABU Zariya. Ana zargin cewa motar za ta wuce Katsina ne kuma an mika harsashin ga jami'an tsaro.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban majalisar dokokin Neja, Rt. Hon. Abdulmalik Sarkindaji ya yi barazana ga gwamnati a kan jan kafa wajen ceto daliban Papiri.
Dakarun Operation zafin wuta sun kai wani gagarumin farmaki kan 'yan ta'adda a jihar Taraba. Sojoji sun samu nasarar fatattakar 'yan ta'addan bayan shiga maboyarsu.
Shugaban CAN na Arewa, Rabaran John Hayab, ya ce wani uba mai yara uku da aka sace a makarantar St Mary’s a Niger, ya mutu sakamakon bugun zuciya.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Nasir Idris ya bayyana jin dadin ceto daliban Maga 24 da sojoji suka mika masa, ya jaddada godiya ga Shugaba Tinubu.
Gwamnatin Najeriya da mai alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’adu Abubakar III sun amince wa Rahama Abdulmajid ta shirya fim din 'yar Dan Fodiyo Nana Asma'u.
Tsohon minista a Najeriya, Solomon Dalung ya zargi Shugaba Tinubu da fallasa muhimman bayanan tsaro a fili, yana mai cewa hakan yana kara wa ’yan ta’adda karfi.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Najeriya ta fitar da umarnin dawo da jami'anta da ke gadin manyan mutane bayan umarnin Shugaban Kasa.
Labarai
Samu kari