Rundunar ’yan sandan Ondo ta kama wanda ake zargi da hada maganin gargajiya da ake kyautata zaton yana da alaƙa da mutuwar mutanen kauyukan ƙaramar hukumar Odigbo.
Rundunar ’yan sandan Ondo ta kama wanda ake zargi da hada maganin gargajiya da ake kyautata zaton yana da alaƙa da mutuwar mutanen kauyukan ƙaramar hukumar Odigbo.
Aliko Dangote ya ce ba ya son a ƙara kiran sa attajirin da ya fi kowa arziki a Afirka, yana son a san shi a matsayin wanda ke samar da arziki ga wasu.
Shugaban NRS, Zacch Adedeji, ya ce Tinubu na tafiya ƙafa zuwa ofis, yana cin abinci sau ɗaya a rana, kuma bai fita Najeriya ba cikin watanni uku.
Hukumar kwastom ta kama wasu bindigogi kusan 400 da aka yi yunkurin shigowa da su Najeriya yayin da ake kokarin shirye shiryen zaben 2027 a fadin kasar nan.
Masarautar Kano ta musanta zargin carry-over da aka yi wa Sarki Sanusi II, tana cewa maki guda ne kacal ya rage masa samun First Class a karatunsa na Shari’a.
Atiku Abubakar ya zargi Olusegun Obasanjo da ci gaba da yada zarge-zarge da yaudara a kansa, yana mai cewa sabbin ikirarin tsohon shugaban ƙasar ba su da tushe.
A labarin nan, za a ji cewa an samu rashin yarda a tsakanin manyan ISWAP bayan rundunar sojin Najeriya ta fitar da wasu muhimman bayanan sirrinsu.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta kashe wani da ake zargi da jagorantar kungiyar masu aikata laifuka a Imo, wanda ake alakanta shi da kisan wani basarake da wasu.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bukaci malaman darikar Tijjaniyya su kara kaimi wajen yaki da ta’addanci, sace-sace da amfani da addini wajen tayar da rikici
An ce Ibn Mohammed bin Shakau, ɗan marigayi shugaban Boko Haram Abubakar Shekau, ya shiga sahun ƙungiyar, lamarin da ya haifar da fargabar ci gaba da akidarsa.
Rundunar Sojin Sama ta Najeriya ta ce ta kashe mayakan kungiyar Islamic State West Africa Province (ISWAP) guda tara, ciki har da wani babban kwamandan kungiyar.
Labarai
Samu kari