Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
An yi gamo tsakanin tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami (SAN) da dan gwagwarmayar kare hakkin dan adam, Omoyele Sowore a harabar kotu a Abuja.
Wasu tsagerun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun hallaka wani fasto tare da iyalansa a harin wanda suka kai cikin dare.
Rahotanni sun nuna cewa wasu yan daba dauke da makamai sun farmaki jama'a a fitacciyar kasuwar wayoyin hannu ta Farm Center da ke cikin birnin Kano.
Jami'an tsaro a jihar Kogi sun ceto ɗalibai 15 bayan an sace ɗalibai 23 a wata makaranta da ke gudanar da aiki ba bisa ƙa'ida ba a yankin Zariagi.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun bude wuta kan mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Tsagerun 'yan tadxa sun kaddamar da hare-hare kan sansanonin sojoji a farkon shekarar 2026. Sojoji sun samu nasarar dakile wasu daga cikin hare-haren.
Rahotanni sun nuna cewa jami'an tsaro sun fitar da yan jarida daga harabar babbar kotun tarayya tun kafin fara zama kan wadanda ake zargi da kitsa juyin mulki.
Rahotanni sun nuna cewa majalisar dokokin jihar Kano ta amince da nadin Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.
Manyan 'yan adawar Isra'ila Naftali Bennett da Yair Lapid sun hadu domin kifar da Benjamin Netanyahu a zaben da za a yi a 2026. Sun hada kai sun kayar da shi a baya.
Labarai
Samu kari