Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ambaci sunayen rukunin waus kungiyoyi da ke dauke da matakai a matsayin 'yan ta'adda, ya ce gwamnatinsa za ta murkushe su.
Dattawan Arewa sun nemi a dakatar da karin VAT da kudirorin haraji saboda rashin tuntubar jama’a, suna masu cewa dokokin za su yi illa ga tattalin arziki da jama’a.
Sojin Najeriya sun bayyana cewa, lokaci ya yi da za su kawo karshen 'yan ta'adda a 2025. Sun ce za a kawo karshen 'yan ta'adda nan ba da dadewa a 2025.
Wasu Farfesoshi kuma masana daga ABU Zaria sun haska matsalar da ke cikin kudirin haraji, sun nuna za a samu karin tsadar rayuwa da rasa ayyukan yi.
An samu tashin mummunar gobara a wata fitacciyar kasuwa da ke jihar Sokoto. Gobarar wacce ta tashi da sanyin safiyar ranar Asabar ta lalata shaguna masu yawa.
Wata mata ta shafe kwanaki sama da biyar tana kirga kudaden da aka watsawa 'yarta a lokacin bikin cika shekara da aka yi. Kudin sun nuna adadin da aka bayar.
Fasto Adeboye ya ayyana kwanaki 100 na azumi don addu’ar zaman lafiyar duniya, hana yaƙi na uku da addu’a ga Najeriya kan dakile cin hanci da bala’o’i.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta samu nasarar dakile hare-haren 'yan bindiga. Jami'an rundunar sun kubutar da matafiya tare da kwato shanun da aka sace.
Rahotanni sun tabbatar da cewa yan bindiga sun hallaka shugaban rikon kwarya na Miyetti Allah a Katsina, Alhaji Amadu Surajo, tare da wasu mutum uku a harin.
Masu garkuwa da mutane sun sace Farfesa John Ebeh a kofar gidansa, sun kira danginsa suna neman kundin fansar Naira miliyan 10 bayan sun tsoratar da jama'a.
Labarai
Samu kari