Fusatattun mutane a garin Dansadau sun kai hari ga dan majalisar Zamfara, Kabiru Mikailu, bisa zargin yin watsi da su, yayin ziyarar Gwamna Dauda Lawal zuwa yankin.
Fusatattun mutane a garin Dansadau sun kai hari ga dan majalisar Zamfara, Kabiru Mikailu, bisa zargin yin watsi da su, yayin ziyarar Gwamna Dauda Lawal zuwa yankin.
Sarakunan gargajiya daga Kudancin Najeriya sun yi kira ga gwamnati ta magance matsalolin tattalin arziki, sun kuma yi hasashen kyakkyawar makoma ga Najeriya a 2025.
Ustaz Abubakar ya yiwa Rarara martani kan kalamansa game da Janar Tchiani, ya jaddada bukatar hadin kai da zaman lafiya tsakanin Najeriya da Nijar.
Wata kotu a Rivers ta ci taran mutanen Wike da suka bukaci gwamna Fubara ya sake gabatar da kasafin kudin 2025. Kotun ta ce a cigaba da aiki da yan majalisa uku.
Kalaman kungiyar dattawan Arewa ba su yi wa Kwamitin Shugaban kasa a kan tsarin kudi da gyaran haraji dadi ba na cewa ba a zauna da su a kan kudirin haraji ba.
Rundunar ‘yan sanda ta kama mutane 17 a Afikpo, Ebonyi, bayan sun kashe Uromchi Okorocha bisa zargin maita. Sufeto Janar ya la’anci daukar doka a hannu.
Wani basarake a jihar Osun, Oba Jelili Olaiya ya bayyana cewa gaban 'yan sanda 'yan daba suka masa jina jina tare da matarsa da wasu 'yan fadarsa kan limanci.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun taso mutanen wasu kauyukan jihar Zamfara a gaba. Tsagerun 'yan bindigan sun sanya harajin N172m kan kauyukan da ke Tsafe.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta caccaki tsohon shugaban KASCO a jihar, Bala Inuwa kan zargin ta yi watsi da umarnin kotu kan kadarorinsa.
Gwamnatin Kano ta amince da murabus da daya daga cikin kwamishinoninta, Injiniya Muhammad Diggol ya yi, bayan sauya masa ma'aikata zuwa Ma’aikatar Kula da Ayyukan.
Labarai
Samu kari