Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya ziyarci Ibrahim Traore na kasar Burkina Faso. An saki sojojin saman Najeriya 11 da aka rike a kasar da jirginsu.
Gwamnatin jihar Neja ta gargadi mazauna wasu yankunan jihar kan su guji zuwa gonakinsu domin gujewa taka ababe masu fashewa da 'yan ta'adda suka binne.
Yayin da ake alhinin rasuwar sakataren gwamnatin jihar Ondo, wasu miyagu da ake kyautata zaton ƴan kungiyar asiri ne sun kashe jigon APC mai mulki, Fisayo Oladipo.
Kasar China ta fitar da sanarwar cewa ministan harkokin wajenta zai shigo Najeriya, Namibia, Congo da Chadi domin karfafa kasuwanci alakar juna da sauransu.
Gwamnatin jihar Sokoto ta bada tabbacin cewa za ta tallafawa mutanen da iftila'in mummunar gobara ya shafa a kasuwar Karar 'Yan Nika da ke jihar.
Gwamnatin Bola Tinubu za ta kafa cibiyoyin kere-kere, tabbatar da ‘yancin kananan hukumomi, da fara shirin kiwon dabbobi don bunkasa tattalin arziki da rage rikici.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya rantsar da sababbin kwamishinonin da ya nada a gwamnatinsa. Gwamnan ya kuma rantsar da masu ba da shawara.
Kwamitin kudirin haraji ya ce ya gana da malaman addini kimanin 120 mafi yawanci daga Arewacin Najeriya domin neman goyon baya, ya gana da gwamnan Legas.
Allah ya yi wa diyar sakataren gwamnatin jihar Sakkwato da yayanta uku rasuwa sakamakon wata gobara da ta kama a gidansu, an fara shirye-shiryen jana'iza.
Mazauna jihar Ribas sun fada fargaba a lokacin da wata tukunyar gas ta tarwatse ana tsaka da gyaranta, har ta farfasa wasu shagunan ta fito har bakin titi.
Labarai
Samu kari