Fusatattun mutane a garin Dansadau sun kai hari ga dan majalisar Zamfara, Kabiru Mikailu, bisa zargin yin watsi da su, yayin ziyarar Gwamna Dauda Lawal zuwa yankin.
Fusatattun mutane a garin Dansadau sun kai hari ga dan majalisar Zamfara, Kabiru Mikailu, bisa zargin yin watsi da su, yayin ziyarar Gwamna Dauda Lawal zuwa yankin.
Sanata Barau Jibrin ya dauki salon Kwankwasiyya wajen tura dalibai karatu jami'o'i. Barau ya tura dalibai 70 Indiya yanzu kuma zai tura daibai 300 jami'o'in Najeriya
Shugaban karamar hukumar Nasarawa da ke Kano, Hon. Yusuf Ogan Boye ya nada hadimai 60 domin ci gaban ƙaramar hukuma. An saki sunayen wadanda aka nada.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya nuna alhinin rasuwar mahaifiyar tsohon Ministansa, Maigari Dingyadi kuma Ministan kwadago a gwamnatin Bola Tinubu.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya bayyana rashin jin dadin yadda masu muhawara a kan kudirin harajin gwamnatin tarayya ba su san yadda abin ya ke ba.
Sheikh Abubakar Mahmud Gumi ya yi magana kan matsalolin tsaro da suka addabi Najeriya. Ya ce dole ma'aikatar dabbobi da sulhu da 'yan bindiga za su inganta tsaro.
Farfesa Banji Akintoye ya ce Yarbawa miliyan 60 suna goyon bayan neman ƙasar Yarbawa cikin lumana, bisa hakkin cin gashin kai na dokar Majalisar Dinkin Duniya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya roki alfarma wajen shugaba Bola Ahmed Tinubu domin rage kudin aikin hajjin 2025 saboda matsin tattalin arziki da ake fuskanta
An fara zargin kamfanin mai na kasa, NNPCL da karkatar da makudan kudi da ya kamata a ce sun shiga asusun tarayya da sunan gudanar da wadansu manyan ayyuka.
ISWAP ta kai hari kan sansanin soja a Damboa, ta kashe sojoji shida, ta banka wa sansanin wuta. Rikicin na tun 2009 ya halaka mutane 40,000 da raba miliyan biyu.
Labarai
Samu kari