Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Shugaban kwamitin gyaran haraji na shugaban kasa, Taiwo Oyedele ya ƙara bayani kan kudirin harajin da ake ta cece kuce a jansa, ya ce Legas za ta fi asara.
A cikin shekara biyar da suka gabata an kashe shugabannin kungiyar Miyetti Allah guda bakwai a sassan daban-dabna na Najeriya. Legit Hausa ta jero muku sunayensu.
Shugaban hukumar da ke kula da masu yi wa kasa hidima (NYSC), Birgediya Janar Yusha'u Ahmed, ya ba da tabbacin cewa nan ba da jimawa za a fara biyan N77,000.
Gwamnan jihar Benuwai ya yi alhini da ta'aziyyar rasuwar tsohon kwamoshinan ayyuka kuma yayan wanda ya jagoranci juyin mulkin soji a 1990, Farfesa Orkar.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan mutanen da ke garin Gana a jihar Zamfara, 'Yan bindigan sun yi garkuwa da mata da kananan yara.
Gwamnan Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum ya sauya sunan jami'ar jihar zuwa jami'ar Kashim.Ibrahim, ya kuma ba da umarnin raɗawa tituna sunaye.
Gwamna Makinde ya gargadi al'umma kan yaduwar 'yan bindiga da aka koro daga Arewa maso Yamma. Gwamnan ya nemi hadin kan sarakuna da al'ummar jihar.
Malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Murtala Bello Asada ya caccaki gwamnatin Bola Tinubu kan ta'addanci inda ya bukaci masu mukamai su ajiye aikinsu.
Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Lawal Adamu Usman ya yi martani kan shirin yi masa kiranye da kungiyar dattawan Kaduna (KEF) ta fara. Sanatan yace hakan abin dariya ne.
Labarai
Samu kari