Rahotanni sun nuna cewa dan fim a kasar Amurka, Giancarlo Esposito ya karbi addinin Musulunci yayin da ya je aiki kasar Saudiyya. Ya yi sallah a masallaci.
Rahotanni sun nuna cewa dan fim a kasar Amurka, Giancarlo Esposito ya karbi addinin Musulunci yayin da ya je aiki kasar Saudiyya. Ya yi sallah a masallaci.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta yi Allah wadai da kona wata malamar Islamiyya da aka yi a jihar Maraba Jos a jihar Kaduna kan zargin ta da satar yara.
Dakarun sojoji tare da hadin gwiwar mafarauta sun samu nasarar dakile harin 'yan ta'addan Boko Haram. Sojojin sun kashe 'yan ta'adda a yayin artabun.
Kungiyar kwadago reshen jihar Legas ta gargadi Alhaji Aliko Dangote kan dauko ma'aikata daga Katsina zuwa Legas. Kungiyar ta ce za ta dauki mataki kan lamarin.
Hukumar Hisbah ta jihar Yobe tare da hadin guiwar hukumomin NDLEA da NSCDC sun rufe 'Maina Lodge' a birnin Damaturu, inda suka kama katon 209 na giya.
Ministan yada labarai, Mohammed Idris ya ce an fara ganin ribar tsate tsaren da Bola Tinubu ya kawo Najeriya. Ministan ya ce Bola Tinubu zai cigaba da kokari.
Mutanen kauyen Isiagu Akpawfu da ke ƙaramar hukumar Nkanu ta Gabas a jihar Enugu sun fara shiga fargaba na naɗin sabon Igwe, lamarin ya kai kotun ɗaukaka kara.
Gwamnatin tarayya ta kammala tantance gidaje miliyan 2.3 domin raba musu tallafin kudi. Bankin duniya ya koka kan jinkirin fara raba tallafin ga masu bukata.
'Yan ta'addan kungiyar ISWAP sun kai farmaki kan wasu manoma da makiyaya a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun hallaka mutane 23 a yayin harin da suka kai.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya ce sakacin shugabannin da suka biyo bayan Obasanjo ya haifar da matsalar tsaro a ƙasar nan.
Kungiyar lauyoyi ta kasa NBA ta yi martani ga Abba Kabir Yusuf kan hana hirar siyasa kai tsaye a radiyo a jihar Kano. NBA ta ce hukumar NBC ce ke da hurumin hakan.
Labarai
Samu kari