Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya shawarci rundunar yan sanda da ta janye yan sandan da ke tsaron Aminu Ado Bayero.
Tawagar sojojin saman Najeriya ta sauka a jihar Zamfara domin duba asarar da wasu daga cikin dakarunta su ka jawo bayan kai hari a kan fararen hula.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro sun yi nasarar hallaka 'yan ta'adda masu yawa a farmakin da suka kai musu a jihohin Kebbi da Sokoto.
Wasu ɗalibai sun farmaki ayarin mataimakiyar gwamnan jihar Ogun, Noimot Salako-Oyedele yayin da ta fito za ta je taron tunawa da jami'an sojoji na bana.
Rikicin masarautar Kano ya dauki sabon salo bayan kotu ta yi hukunci kan shari'ar Aminu Ado da gwamnatin Kano. Abubuwa da ya kamata ku sani kan rikicin sarautar Kano
Kwanaki kaɗan bayan sako shi, jami'an tsaro da ake zargin dakarun hukumar DSS ne sun sake kama ɗan gwagwarmaya, Mahdi Shehu a asibitinsa da ke Kaduna.
Hukumar Kwastam ta Najeriya ta ce ta kama kayayyakin fasa kwauri da darajarsu ta kai biliyan 35.29 a 2024, ciki har da motoci, bindigogi, da magungunan jabu.
Ana samun korafe-korafe yayin da ake zargin Rundunar sojin Najeriya ta kashe daruruwan fararen hula bisa kuskure a hare-haren sama da suka yi kan 'yan ta'adda.
Sojojin Najeriya da 'yan sanda sun gwabza da 'yan a ware masu kokarin raba Najeriya a jihar Anambra. An kashe 'yan ta'adda biyar tare da kwato tarin makamai.
Hukumar yaki da masu cin hanci da rashawa a Najeriya watau EFCC ta fara titsiye sarakunan da ke zaben sabon Alaafin na Oyo kan zargin karɓar rashawa.
Labarai
Samu kari