Najeriya na alhinin rasuwar tsohon shugaban NFA, Alhaji Ibrahim Galadima, wanda ya rasu a Kano yana da shekaru 78. Tinubu ya aika sakon ta'aziyya mai ratsa zuciya.
Najeriya na alhinin rasuwar tsohon shugaban NFA, Alhaji Ibrahim Galadima, wanda ya rasu a Kano yana da shekaru 78. Tinubu ya aika sakon ta'aziyya mai ratsa zuciya.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Nentawe Yilwatda ya kai ziyara wajen Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa a Kano. YA ce zai dauki nauyin dalibai mata zuwa jami'a.
Muhimman abubuwa 7 da ke ɓata azumi: Cin abinci da gangan, yin amai, haila, da sauransu. An shawarci Musulmi da su nisanci gulma, kalaman banza, da faɗace-faɗace.
Gwamna Bala ya rage awannin aikin ma'aikata a jihar Bauchi zuwa 3:00pm a Ramadan. Gwamna Abdulrazaq ya gaishe da Musulmi da Kirista yayin da aka fara azumin Ramadan.
Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya ya yi Allah-wadai da harin ta’addanci a Kwara. An sa ran hukunta masu hannu da harin da ya kashe sama da mutane 160.
A labarin nan, za a ji cewa Femi Falana SAN da sauran yan fafutukar kare hakki sun yi magana da murya daya game da shigowar sojojin Amurka zuwa Najeriya.
Wani cocin Kirista a jihar Kaduna ya rabawa Musulmai sama da 1,000 kayan abinci yayin da aka fara azumin watan Ramadan 2026 domin tallafa wa marasa galihu.
Barista Audu Bulama Bukarti ya yi wa gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu tambayoyi game da sauke sojojin Amurka a jihar Bauchi maimakon Zamfara ko Borno.
Ga wasu muhimman abubuwa 10 game da Ramadan yayin da ake duban wata yau 17 ga Fabrairu. Sarkin Musulmi ne zai sanar da fara azumi a hukumance yau.
Majalisar Dattawa ta tuhumi kotun IST bayan kashe N16m a maganin feshi da shara. Ta kuma bayyana cewa wani bangare ya tafi ga wutar lantarki da intanet
Labarai
Samu kari