Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya bukaci dakarun sojoji su canja tsari kan yadda suke fuskantar matsalar rashin tsaro. Ya koka kan sace dalibai a jihar.
Iyalai sun tabbatar da raauwar tsohon hadimin gwamnan jihar Legas, Alhaji Lateef Jakande yana da shekaru 75 a duniya, za a sanar da lokacin jana'izarsa.
Gwamnatin jihar Zamfara ta bayyana cewa ba za ta kulle makarantu ba, saboda matsalar rashin tsaro. Ta bayyana cewa ta dauki matakan da suka dace.
Tsohon hafsan hafsoshin Najeriya, Janar Christopher Musa, ya bayyana cewa 'yan kasar waje ba za su iya ceto Najeriya ba kan matsalar rashin tsaro.
Kungiyar Katolika ta Kwantagora ta saki sunayen duka malamai da daliban sakandireda, firamare da nazire da yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Neja.
Gwamnatin tarayya ta bayyana yadda Shugaba Tinubu ya jagoranci dabarun sirri da suka kai ga nasarar ceto mutum 38 da ’yan bindiga suka sace daga cocin Eruku, Kwara.
Rahotanni daga yankin karamar hukumar Jibia sun nuna cewa ana zargin wata amarya, Aisha Muhammad ta hallaka mijinta da wuta bayan ya dawo gida a Katsina.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya dauki matakai 5 masu bayan sace dalibai a jihohin Kebbi da Neja domin ceto daliban da aka sace. Ya fasa tafiya kasashen waje
Kasar Amurka ta yi magana kan satar dalibai da aka yi a jihohin Kebbi da Neja. Ta bukaci hukumomi su gaggauta ceto yara 'yan makaranta da aka sace.
Labarai
Samu kari