Dan wasan gaba na Argentina, Lionel Messi, ya kafa tarihi a gasar cin kofin kwallon kafa ta duniya. Messi ya zama dan wasan da ya fi zura kwallaye a gasar.
Dan wasan gaba na Argentina, Lionel Messi, ya kafa tarihi a gasar cin kofin kwallon kafa ta duniya. Messi ya zama dan wasan da ya fi zura kwallaye a gasar.
Dan ta'adda, Bello Turji ya bayyana cewa a shirye yake a yi zaman lafiya da shi ko kuma yaki idan aka zabi hakan. Bello Turji ya ce bai ajiye makami ba.
Shugaba kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi sabon nadi a gwamnatinsa. Shugaba Tinubu ya nada Joseph Olasunkanmi Tegbe a matsayin sabon Ministan lantarki.
Fadar shugaban kasa ta sanar da sallamar Saidu Mohammad daga matsayin shugaban NMDPRA daga aiki a daidai lokacin da yake halartar taro a kasar Jamus.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya sun samu nasarar cafke wani jagoran 'yan bindiga a jihar Zamfara. 'Yan sandan sun kuma cafke wasu masu laifi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya amince a kashe sama da Naira biliyan 21 domin a farfaɗo da matatun ruwan Kano da suka daina aikinsu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa ba z ata daina ciyo bashi ba matukar akwai bukatar hakan, ya ce karbo aron kudi ba aibu ba ne.
Shugaban ƙaramar hukumar Nasarawa ya naɗa Fatima Naseer (Teemahcool) a matsayin jami’ar kula da mata bayan ta ba da haƙuri kan dambarwar bidiyon ɗaga kamfai.
Ministan shari'a kuma babban lauyan gwamnatin tarayya, Lateef Fagbemi ya goyi bayan soke rajistar babbar jam'iyyar adawa ta ADC da wasu jam'iyyu hudu.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta amince da bukatar gwamnatin tarayya na biye bayanan wadanda za su ba da shaida a shari'ar zargin juyin mulki.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya yi wa Bola Tinubu raddi kan cewa ba a kayar da shi a zaben 2027 ba saboda rashin tsaro da ake a Najeriya.
Labarai
Samu kari