Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon kwamishinan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Mike Igini, ya shawarci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan dokar zabe ta shekarar 2026.
Shehun Borno, Abubakar Umar Elkanemi ya wakilci Mai Alfarma Sarkin Musulmi wajen sanar da ganin jinjirin watan Ramadan a Najeriya, karo na farko cikin shekaru 20.
Ma'aikatar Ilimi ta Najeriya za ta ɗauki ƙwararrun malamai don gyara makarantun fasaha na tarayya da ke a fadin Najeriya. Za a rufe shafin a ranar 16 ga Maris.
Tsohon mai ba mataimakin shugaban kasa shawara kan harkokin siyasa, Dr. Hakeem Baba-Ahmed, ya soki Nasir El-Rufai. Ya bayyana kuskuren da yake yi.
Manyan malaman Najeriya za su gabatar da tafsirin Al-Kur'ani mai girma a jihohi da dama na Najeriya. Mun kawo wurare da jihohin da malamai za su yi tafsiri a 2026.
Bayanai na ci gaba da fitowa game da wasu yan Najeriya da ake zargin an yaudare su zuwa Rasha domin samun ayyuka wanda daga baya suke karewa a filin yaki.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum ya kaddamar da rabon jayanci ga gidajen mutane akalla 300,000 bayan fara azumin Ramadan da na Kiristoci.
Gwamnatin jihar Kaduna karkashin jagorancin Gwamna Uba Sani, ya dawo da shirin daukar nauyin sauke faralin Kiristoci. An kwashe shekaru ba a yi a Kaduna.
Aliko Dangote ya ce darajar Naira za ta kai ₦1,000 kan dala kafin karshen 2026, yana yabawa canje-canje a tattalin arziki da muhimmin raws na masana’antu.
Labarai
Samu kari