Kwamishinan Wutar Lantarki na jihar Cross River, Dakta Eka Williams, ya rasu a Abuja, lamarin da ya jefa iyalansa da al’ummar Akparabong cikin jimami.
Kwamishinan Wutar Lantarki na jihar Cross River, Dakta Eka Williams, ya rasu a Abuja, lamarin da ya jefa iyalansa da al’ummar Akparabong cikin jimami.
Bayanai na ci gaba da kara fitowa kan abubuwan da suka kai ga mutuwar Ibrahim Khalil Dan Shagamu, wani mai sharhi a kafafen sada zumunta da aka yanka a Kano.
A labarin nan, za a ji yadda gaskiya ta yi halinta bayan bincike ya gano cewa wani matashi dan jihar Katsina ba shi da hannu a garkuwa da daliban Oyo.
Mataimakin gwamnan Kano Sule Garo ya halarci Mauludin Tijjaniyya a fadar Nasarawa ta Aminu Ado Bayero yayin da takaddamar masarautar Kano ke ci gaba.
Dakarun sojojin Najeriya sun ceto mutane 16 da aka yi garkuwa da su a jihar Kogi bayan musayar wuta da masu garkuwa, inda wani mafarauci ya rasa ransa.
A labarin nan za a ji cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana muhimmancin zaman lafiya a tsakanin Musulmi da Kiristocin kasar nan don samun ci gaba.s
Dr. Ahmad Gumi bai kyale kowa ba wajen martani kan kalaman Sheikh Jingir. Bisa dukkan alamu dai jawabin Sani Yahaya Jingir a Kano ya fusata jama'a.
Dan takarar NDC, Peter Obi ya musanta cewa ya nemi sojoji su ƙi ƙarin albashin da Bola Tinubu ya yi ba, yana mai cewa rahoton ƙarya ne ba gaskiya ba.
Tarayyar Turai ta musanta rahotannin cewa ta ƙi gayyatar INEC na sanya ido kan zaɓen shekarar 2027, tana mai cewa za ta tura ƙwararrun masu sa ido.
Gwamnatin jihar Gombe ta fara shirin sake gina Fadar Sarkin Gombe domin kare tarihi da al'adu, ƙarfafa martabar masarautar da tallafa wa zaman lafiya.
Zanga-zangar NLC ta dakatar da zirga-zirgar jirage a Legas, inda fasinjojin Air Peace suka makale yayin da ake bukatar ma’aikatan kamfanin su shiga kungiyar kwadago
Labarai
Samu kari