Jami'an hukumar tsaron farin kaya (DSS), sun samu nasarar yin caraf da wasu mambobin kungiyar 'yan ta'addan ISWAP. An cafke mutanen ne a cikin jihar Legas.
Jami'an hukumar tsaron farin kaya (DSS), sun samu nasarar yin caraf da wasu mambobin kungiyar 'yan ta'addan ISWAP. An cafke mutanen ne a cikin jihar Legas.
Tun daga Nuwamba ake ganin wasu jiragen leken asiri da aka ce na Amurka ne suka shawagi a sararin samaniyar Najeriya, lamarin da ke nuna karuwar hadin gwiwar tsaro.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci al'ummar Najeriya Musulmai su fita duba watan Rajab na shekarar 1447, wata biyu kafin shiga watan Ramadan da ake azumi.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja ranar Asabar 20 ga watan Disambar 2025 domin ziyartar jihohi uku, Borno, Bauchi da Lagos kafin hutun ƙarshen shekara.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya bayyana cewa shugabannin da ke cin amanar da Allah ya ba su, za su dandana kudarsu a wurin Ubangiji ranar Lahira.
Majalisar Wakilai ta ƙi amincewa da kudirin da zai mayar da ba wa wakilai kuɗi ko kayayyaki a zaɓen fidda gwani na jam’iyyu a matsayin laifi da za dauki mataki.
Tsohon Sanata mai wakiltar Delta ta Arewa, Peter Nwaoboshi, ya rasu, lamarin da ya jefa al’ummar jihar Delta, Anioma da Najeriya cikin alhinin rashinsa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ambaci sunayen rukunin waus kungiyoyi da ke dauke da matakai a matsayin 'yan ta'adda, ya ce gwamnatinsa za ta murkushe su.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2026, wanda zai lakume sama da Naira tiriliyan 58.18 a gaban Majalisar Tarayya a Abuja.
Sarkin Kabba, Oba Solomon Owoniyi tare da CAN a Kabba/Bunu, sun dakatar da dukkan ayyukan coci sakamakon barazanar tsaro da hare-haren ‘yan bindiga.
Matatar Dangote ta yi wa masu gidajen mai tayin samun fetur kai tsaye kuma a kan sabon farashi na N699, ta kuma bullo da wasu hanyoyin yi wa yan kasuwa rangwame.
Labarai
Samu kari