Lauyoyin Nasir El-Rufai sun nemi N10bn daga Janar Christopher Musa kan zargin ɓata sunan tsohon gwamnan jihar Kaduna da wasu kalaman da suka yi masa.
Lauyoyin Nasir El-Rufai sun nemi N10bn daga Janar Christopher Musa kan zargin ɓata sunan tsohon gwamnan jihar Kaduna da wasu kalaman da suka yi masa.
Gwamnatin Tarayya ta amince da sabon tsarin albashi na sojoji, inda mafi girman adadin Janar ya kai N29.75m a shekara, wato kusan N2.48m a duk wata.
Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari Girkau a Sokoto, inda suka kashe mutane biyar, suka jikkata uku tare da sace dabbobi da ba a tantance adadinsu ba.
Ministan Tsaro, Christopher Musa, ya tabbatar da cewa an gurfanar da wadanda aka kama kan zargin shirya hambarar da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu a gaban kotu.
Kakakin Majalisar Kaduna, Yusuf Liman, ya gabatar da dokar kayyade hayan gida domin saukaka wa al’umma kamar yadda Gwamna Uba Sani ke tafiyar da mulki mai tausayi.
Ministan tsaro Christopher Musa ya fadi yadda dakarun soji ke ceto mutanen da aka sace ba tare da kashe 'yan ta'adda ba ta hanyar katse musu hanyoyin abinci da fetur
Yan sandan Bauchi ta fara bincike kan murabus ɗin CPL Yusuf Aliyu, wanda ya ce bai samu albashinsa ba shekaru biyu yayin da rundunar ta yi magana.
Mai magana da yawun Atiku Abubakar, Kenneth Okonkwo, ya zargi wasu da farfado da tsofaffin zarge-zarge domin hana ɗan takarar ADC shiga zaɓen 2027.
Ministan Tsaro Christopher Musa ya ce Najeriya ta yi galaba kan ta’addanci, yana mai cewa hare-haren ’yan ta’adda sun ragu kuma garkuwa da mutane ya fi yawa yanzu.
Rotimi Amaechi ya ce Alhaji Atiku Abubakar zai dawo da tallafin wutar lantarki idan ya lashe zaɓen shugaban ƙasa na 2027, domin rage tsadar rayuwa
Ministan Tsaro, Christopher Musa, ya gargadi gwamnoni kan rabon babura a matsayin tallafi, ya ce ’yan ta’adda na iya amfani da su wajen zirga-zirga da hare-hare.
Labarai
Samu kari