An sanar da cewa Mai Martaba Alhaji Olatunji da aka sace a jihar Kwara ya rasu. An sanar da cewa iyalan sarkin sun biya 'yan bindigar da suka sace shi kudin fansa.
An sanar da cewa Mai Martaba Alhaji Olatunji da aka sace a jihar Kwara ya rasu. An sanar da cewa iyalan sarkin sun biya 'yan bindigar da suka sace shi kudin fansa.
Matatar man Dangote da ke Legas ta sanar da rage farashin man fetur biyo bayan yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Amurka da Iran don kawo karshen yaki.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya nuna cewa ba laifi ba ne a caccaki gwamnatin shi amma ba ya so 'uyan kasa su yanke kauna kan cigaban Najeriya.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare kan maboyar 'yan ta'adda a jihar Borno. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda da dama tare da manyan kwamandojinsu.
A labarin nan, za a ji cewa Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya shaida cewa yawan alkawura babu aiki da shugabanni ke yi ba zai haifar da da mai ido a Arewa ba.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Tinubu ya gargadi 'yan bindiga da masu daukar nauyin ta'addanci su mika wuya ko su fuskanci karfin gwamnati ba tare da jin kai ba.
Sarki Muhammadu Sanusi ya yi wa mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima raddi game da cewa Kano cewa ta samar da Aliko Dangote da Abdul Samad Rabiu.
Dan majalisar Amurka, Riley Moore wanda ya saka Najeriya a gaba game da zargin kisan kiristoci ya bayyana cewa dokar ƴan sandan jihohi zai taimaki kasar nan.
Jami'an tsaro a jihar Kogi sun tabbatar da mutuwar fitaccen ɗan bindiga da akae kira Ibrahim Baccujo bayan an dakile yunkurin sace ɗaliban WAEC a Iluke.
Gwamnan jihar Katsina, Dr. Dikko Umaru Radda, ya bukaci 'yan bindiga da ke addabar mutane da su zabi hanyar ci gaba maimakon barna domin su rayu.
Majalisar dattawa ta bayyana cewa sulhu da yan ta'adda ba shi da amfani kuma yana takmaka wa miyagu su kara karfi, ta umarci jihohi su dakatar da yin sulhu.
Labarai
Samu kari