Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Babban bankin Najeriya ya sanar da cewa daga 1 ga Mayun 2026 sababbin dokokin da suka shafi amfani da BVN a su fara aiki. Dokokin BVN 10 za su fara aiki a Najeriya.
'Yan daba sun kai hari wajen taron jam'iyyar APC a jihar Ondo. An kashe mutane biyu tare harbin kanin shugaban jam'iyyar APC na jihar. 'Yan sanda sun yi bayani.
A labarin nan, za a ji Sanata Shehu Sani a bayyana cewa duk da akwai damuwar shigowar sojojin Amurka ƙasar, a maganar gaskiya ana buƙatar taimako kan yan ta'adda.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta sake zama kan shari'ar Sheikh Sani Khalifa Abdulkhadir Zaria, wanda ake zargin yana da hannu a shirin juyin mulki.
Gwamnatin jihar Zamfara ta ba jami'an tsaro motocin yaki masu sulke da jiragen yaki marasa matuka domin yakar 'yan bindiga. Ministan tsaro ya halarci taron.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya bukaci masu rufin asiri da du rika taimaakawa talakawa marasa galihu a wannan wata mai alfarama don samun lada.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya aika da sakon neman yafiya a wajen 'yan Najeriya. Shugaba Tinubu ya bukaci a yafe masa idan ya aikata ba daidai ba.
Hukumar DSS ta kama El-Rufai yau 18 ga Fabrairu, 2026, bayan EFCC ta sake shi. Ana zarginsa da leken asirin wayar NSA Nuhu Ribadu da aikata laifukan yanar gizo.
Al'ummar Musulmi sama da biliyan ɗaya sun fara azumin Ramadan, sai dai yawan awanni na raguwa a kasashe da yawa wasu rahotanni suna nuna bambancin awanni.
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Kaduna ta samu nasarar hallaka yan bindiga da dama tare da kama wasu mamyan jagorori 17 a kananan hukumomi hudu.
Labarai
Samu kari