Farashin man fetur ya kai N1,430 a wasu gidajen mai a Abuja yayin da karin farashin Dangote da rikicin Mashigar Hormuz ke kara tsadar mai da sufuri.
Farashin man fetur ya kai N1,430 a wasu gidajen mai a Abuja yayin da karin farashin Dangote da rikicin Mashigar Hormuz ke kara tsadar mai da sufuri.
Bayanai na ci gaba da kara fitowa kan abubuwan da suka kai ga mutuwar Ibrahim Khalil Dan Shagamu, wani mai sharhi a kafafen sada zumunta da aka yanka a Kano.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya nesanta kungiyar JIBWIS da kiransa na goyon bayan Bola Tinubu da Kashim Shettima a tikitin Musulmi da Musulmi a 2027.
An karrama tsohon shugaban Najeriya Goodluck Jonathan da sarautar Jigon Bauchi saboda gudunmawarsa ga dimokuraɗiyya, zaman lafiya da haɗin kan ƙasa.
Shehu Sani ya yi watsi da kiran mawaki Davido ga Donald Trump da ƙasashen duniya su sanya ido kan zaɓen gwamnan Osun na 15 ga Agustan shekarar 2026.
ASUU ta umarci jami’o’i 20 su fara yajin aikin sai baba-ta-gani saboda rashin aiwatar da yarjejeniyar 2025 da gwamnatin tarayya da jihohi suka kulla.
Gwamnatin Kano ta umarci limamai su karyata bayanan ƙarya kan aurar da jama’a, yayin da ƙungiyar matasan masallatai ta goyi bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf.
Lawal Musa Daura ya sauya-sheka watanni 7 da ayyana neman takarar gwamna a ADC. Wannan karo ya tattara jama'ansa zuwa jam'iyyar APM mai alamar rogo.
Jami’ar Northwest University Kano ta musanta wani bidiyo da ke zargin Sarki Sanusi II da gazawar karatu, tana mai cewa ikirarin ƙarya ne kuma ba shi da tushe
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore, ya bayyana cewa zai dawo da tallafin man fetur idan ya samu nasarar zama shugaban kasa.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta sanya 19 ga Oktoba, 2026 domin gurfanar da Baffa Hotoro kan zargin bata sunan Sheikh Dahiru Bauchi da Sheikh Munir Koza
Labarai
Samu kari