Farashin man fetur ya kai N1,430 a wasu gidajen mai a Abuja yayin da karin farashin Dangote da rikicin Mashigar Hormuz ke kara tsadar mai da sufuri.
Farashin man fetur ya kai N1,430 a wasu gidajen mai a Abuja yayin da karin farashin Dangote da rikicin Mashigar Hormuz ke kara tsadar mai da sufuri.
Bayanai na ci gaba da kara fitowa kan abubuwan da suka kai ga mutuwar Ibrahim Khalil Dan Shagamu, wani mai sharhi a kafafen sada zumunta da aka yanka a Kano.
Sultan Muhammadu Sa’ad Abubakar III ya yi kira ga Musulmi da Kiritoci su daina zagin juna domin samun zamantakewar lumana da girmamawa a kasar nan.
An samu rudani kan halin da dan wasan Katsina United, Ozor Chinedu, yake ciki bayan an bayyana mutuwarsa, amma daga baya ma’aikata suka gano alamun rai.
Kamfanin MTN Nigeria da abokan hulɗarta sun ƙaddamar da gasar PachiPanda 2026 ga matasa masu shekaru 18 zuwa 35, inda uku na farko za su raba N10m.
Tawagar yakin neman zaben Ademola Adeleke ta yi barazanar kai karar Sanata Francis Fadahunsi kan zargin bata suna, inda ta bukaci Naira biliyan 10 a matsayin diyya.
Primate Elijah Ayodele ya bukaci gwamnatin tarayya ta dauki mataki kan Sheikh Sani Yahaya Jingir, yana gargadin cewa kalaman tsokana na iya barazana ga zaman lafiya.
Gwamnan Kebbi, Nasir Idris, ya yi alkawarin tallafa wa iyalan ’yan sanda 10 da aka kashe, yayin da rundunar ’yan sanda ta yi alkawarin kamo wadanda suka kai harin.
A labarin nan za a ji cewa hukumar kula da man fetur ta kasa ta ankarar da masu neman aiki a NUPRC da su kula da wasu sababbin yan damfara da suka shigo gari.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce ba ya nadamar goyon bayan tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai cewa zai ci gaba da ƙarfafa Musulmi su mara masa baya.
Hukumar NiMet ta yi gargadin yiwuwar ambaliyar bazata a jihohi 13 daga 11 zuwa 20 ga watan Agusta 2026, inda ta bukaci jama’a su dauki matakan kariya.
Labarai
Samu kari