Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yabawa Ministan Abuja, Nyesom Wike, kan rawar da ya taka a nasarar APC a zaben kananan hukumomi shida da aka gudanar.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yabawa Ministan Abuja, Nyesom Wike, kan rawar da ya taka a nasarar APC a zaben kananan hukumomi shida da aka gudanar.
Gwamnan Akwai Ibom, Pastor Umo Eno, ya yi barazanar kwace takardun sarautar sarakunanan gargajiya idan suka bari aka samu barnata kayan gwamnati a jihar.
Tsohon sanata kuma jagora a jam'iyyar ADC ta jihar Akwa Ibom, Sanata Akpanudoedehe ya bukaci Gwamna Umo Eno ya yi murabus kan rikicin dajin Ekid.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya sanar da shiga watan Sha'aban na shekarar 1447 wanda ya ke nuna cewa saura wata 1 a fara azumin watan Ramadan na 2026.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, ya yi magana kan rahotannin da ke cewa mahaifiyarsa ta rasu a ranar Litinin, 19 ga Janairun 2026.
Dakarun sojojin Najeriya sun gano rumbun ajiyar kayan Boko Haram a karkashin kasa a jihar Borno. Dakarun Najeriya sun fadi abubuwan da suka samo a rumbun.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya gana da Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Sun tattauna batutuwan tsaro, matar da aka kashe da 'ya'yanta a Kano da ayyukan cigaba.
A labarin nan, za a ji cewa manyan Kano da hukumomin tsaro sun yi alkawarin bibiya da tabbatar an yi adalci a kisan da aka yi wa wasu bayin Allah bakwai a Kano.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana jimami tare da mika ta'aziyya kan rasuwar Sheikh Muhammad Bashir Saliu, babban limamin Ilorin a jihar Kwara.
Mahaifiyar Mai Ba da Shawara kan Tsaron Kasa, Mallam Nuhu Ribadu, Hajiya Aisha Mamma ta rasu da safiyar Litinin tana da shekaru 86 a duniya bayan fama da jinya.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya yi tsokaci kan rayuwarsa. Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa ba zai tana daina samun yara ba.
Labarai
Samu kari