Fitaccen mawakin siyasar nan, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa zai bude fadar Sarkin Wakar Kasar Hausa tare da nada hakimai da sauran masu taimaka wa sarki.
Fitaccen mawakin siyasar nan, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa zai bude fadar Sarkin Wakar Kasar Hausa tare da nada hakimai da sauran masu taimaka wa sarki.
Aisha Muhammadu Buhari ta bayyana cewa 'yan uwa da abokan arziki da sun cika fadar shugaban kasa da 'ya'ya da jikokinsu. Ta ce an so a koreta a Aso Villa.
Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya barwa 'ya'yansa wasiyya cewa yana so babban amininsa Sheikh Shariff Ibrahim Saleh ne zaijagoranci jana'izarsa a Bauchi.
Marigayi Sheikh Dahiru Usman Bauchi da yayansa da jikokinsa kusan 300 ne suka haddace Alkur'ani, karo na farko da aka samu malami haka a tarihin duniya.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin ya yi ta'aziyyar rasuwar Shehu Dahiru Usman Bauchi. Barau ya ce Dahiru Bauchi ya yi wa addini hidima.
Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya yi wa musulmi nasiha kan kada au shagaltu da duniya domin ba wurin kwanciya ba ce, ya bukaci su roki Allah a cire ransu cikin sauki.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan jihar Bayelsa, Timpre Sylva ya bayyana Mista maki a kan yadda hukumar EFCC ta bayyana shi da wanda ya yi badakala.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya fitar da sanarwa game da rasuwar Shehu Dahiru Usman Bauchi. Radda ya ce za a dade ana tunawa da gudumawar malamin Tijjaniyyar
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci rundunar 'yan sandan Najeriya ta janye jami'anta da ke gadin manya. Sai dai a baya an sha yin irin wadannan alkawuran.
A labarin nan, za a ji cewa Limamin Cocin Anglican na Ungwan Maijero, Ven. Edwin Achi, ya koma ga Mahaliccinsa a lokacin da 'yan ta'adda ke tsare da shi a daji.
Shugaban malaman kungiyar Izala, Dr Ibrahim Jalo Jalingo ya yi ta'aziyyar rasuwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi. Mutane sun yi martani bayan maganar Dr Jalo.
Labarai
Samu kari