Gwamnatin jihar Bauchi ta amince da karin albashi mai tsoka ga likitoci da ma'aikatan lafiya a fadin jihar. Ta amince da karin ne domin bunkasa ayyukansu.
Gwamnatin jihar Bauchi ta amince da karin albashi mai tsoka ga likitoci da ma'aikatan lafiya a fadin jihar. Ta amince da karin ne domin bunkasa ayyukansu.
Dan bindiga, Bello Turji ya fito da sabon bidiyo yana karyata zargin cewa Bello Matawalle ya ba ’yan bindiga kuɗaɗe, yana cewa ba a taba ba shi miliyoyi ba.
Tsohon shugaban NEPC, Mista Olusegun Awolowo, ya rasu yana da shekara 62a duniya, lamarin da iyalansa suka tabbatar a wata takaitacciyar sanarwa.
Ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Hon. Obi Aguocha ya roƙi a tausaya wa Nnamdi Kanu a kotun tarayya Abuja, bayan an same shi da laifin ta’addanci.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Sokoto. Miyagun sun hallaka mutane tare da sace iyaye mata da jariran da suke shayarwa.
Babbar kotun tarayya ta yanke wa shugaban IPOB, Nnamdi Kanu, hukuncin daurin rai-da-rai tare da wasu shekaru 25 a gidan yari. An sanya matakan tsaro masu tsauri.
Gwamnatin tarayya ta gano sinadarai masu gadari da suka gurbata ruwan kaaa kamar na burtsatse da rijiyoyi a jihohin Kogi, Legas da Kebbi, ta garhadi jama'a.
Lauyan gwamnatin tarayya a shari'ar zargin aikata da ake yi wa jagoran kungiyar 'yan aware ta IPOB. Gwamnati ta bukaci a yanke masa hukuncin kisa.
Wani mutumi ya tayar da rigima cikin jirgin ƙasa inda ya zargi matasan ƙwallon Najeriya da wakiltar abin da ya kira gwamnati ko ƙungiyar yan ta’adda.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a babban birnin tarayya Abuja ta zartar da hukunci a shari'ar da ake yi wa jagoran kungiyar 'yan ta'addan IPOB, Nnamdi Kanu.
An tabbatar da mutuwar matasa 16 da ke shirin fara bautar kasa watau NYSC a hatsarin mota yayin da suke hanyar zuwa sansanin daukar horo a jihar Gombe.
Labarai
Samu kari