Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya bayyana lokacin da za a kawo karshen matsalar.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya bayyana lokacin da za a kawo karshen matsalar.
An sake samun tashin gobara a wata fitacciyar kasuwa da ke jihar Kano. Gobarar dai ta tashi ne da asuba. Majiyoyi sun bayyana cewa gobarar ta lakume shaguna.
ICPC ta kai samame gidan El-Rufai na Abuja yau 19 ga Fabrairu, 2026. Lauyan sa ya soki matakin a matsayin haramtacce yayin da ake binciken kudin Jihar Kaduna.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, na ci gaba da zama a tsare hannun hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC. Ana ci gaba da bincike.
Kotu a Kano ta yanke hukuncin kisa ga Aminu Yahaya Shariff saboda batanci, kungiyar Amnesty ta bukaci a janye dukkan tuhume-tuhumen kuma a sake shi.
Bankin UBA ya tabbatar da rasuwar tsohon shugaban bankin, Cif Israel Ogbue, ya mutu yana da shekaru 99 a duniya, za a sanar da shirye shiryen jana'iza nan kusa.
'Yan ta'addan kungiyar Lakurawa sun kai wani harin ta'addanci a jihar Kebbi. Tsagerun 'yan ta'addan sun kashe mutane tare kuma da yi awon gaba da shanun bayin Allah.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Abuja, ta ba hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), umarni kan yi wa jam'iyyun siyasa rajista a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar Hisbah ta yi ram da wasu Musulmi tara da suka samu wuri, suka nadi abinci yayin da takwarorinsu ke azumtar watan Ramadan.
Wasu daga cikin jihohin Najeriya sun fara rage awannin aiki ga ma'aikatansu domin kowa ya samu damar azumtar Ramadan a cikin nutsuwa don samun damar ibada.
Labarai
Samu kari