Al’ummar Musulmin Najeriya a Ireland sun sanar da rasuwar Imam Abdul-Ganiy Adeleke Asubiaro, wanda ya taka rawa wajen ci gaban Musulunci a ƙasar.
Al’ummar Musulmin Najeriya a Ireland sun sanar da rasuwar Imam Abdul-Ganiy Adeleke Asubiaro, wanda ya taka rawa wajen ci gaban Musulunci a ƙasar.
Bayanai na ci gaba da kara fitowa kan abubuwan da suka kai ga mutuwar Ibrahim Khalil Dan Shagamu, wani mai sharhi a kafafen sada zumunta da aka yanka a Kano.
Ma’aikatar Kudi ta ce rashin bayanan NNPCL da NUPRC ya hana ta amsa tambayoyin NEITI kan biliyoyin daloli, ciki har da bashin dala biliyan 3 da kudaden NLNG.
An kashe direban motar Dangote da wata mata a jihar Benue, yayin da sojojin Operation WHIRL STROKE suka fara farautar masu hannu a harin da aka kai.
Kungiyar ASUU ta soki tsare shugabanninta da 'yan sanda suka yi a jihar Imo, tana mai gargadin cewa tsoratarwa ba za ta tsayar da yajin aikin ba.
Gwamnatin jihar Edo ta caccaki Davido kan kiran Shugaba Donald Trump ya sanya ido kan zaben Osun, tana mai cewa ya koma dakin waka maimakon siyasa.
Shugabannin Kiristoci sun bukaci ’yan Najeriya su yi wa Tinubu da sauran shugabanni addu’a, tare da yin kira ga zaman lafiya da farfado da Najeriya.
Sheikh Ahmad Gumi ya kare amfani da kudaden gwamnati don auren gata, yana mai cewa hakan ya dace da kyakkyawan shugabanci a jihar da ke tafiyar da Shari’a.
A labarin nan za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa mai zaman kanta ta ICPC ta tabbatar da samun bayanai a kan wasu ma'aikatan bogi a Najeriya.
Jami’ar Jihar Abia ta dakatar da Farfesa Nnamdi Nwaeze kan wani rubutun Facebook da ya yi ikirarin cewa farfesoshi a jami’ar suna samun kasa da N400,000 a wata.
Rundunar yan sanda a jihar Kaduna ta kama wasu mutane shida da ake zargin suna garkuwa da mutane. Ciki har da uwa da wasu daga cikin 'ya'yan da ta haifa.
Labarai
Samu kari