Kungiyar Equipping The Persecuted ta yi gargadi kan yiwuwar hare-haren Kirsimeti a Arewa, DSS ta tabbatar da daukar matakan kariya yayin da ake shakku kan zargin.
Kungiyar Equipping The Persecuted ta yi gargadi kan yiwuwar hare-haren Kirsimeti a Arewa, DSS ta tabbatar da daukar matakan kariya yayin da ake shakku kan zargin.
Dan bindiga, Bello Turji ya fito da sabon bidiyo yana karyata zargin cewa Bello Matawalle ya ba ’yan bindiga kuɗaɗe, yana cewa ba a taba ba shi miliyoyi ba.
Atiku Abubakar da Rabiu Kwankwaso sun yi martani kan sabon harin da aka kai Neja tare da sace dalibai da malamai, sun nemi Tinubu ya ayyana dokar ta baci kan tsaro.
A karshe dai shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya tura mataimakinsa, Sanata Kashim Shettima ya wakilce shi a taron G20 da za a yi a karshen mako a Afirka ta Kudu.
Rundunar ’yan sanda ta Nasarawa ta karyata rahotannin da ke nuna cewa an sace dalibai biyu a makarantar St Peter’s Academy, da ke jihar. Ta ce rahoton ƙarya ne.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta samu nasarar kashe wani kwamandan yan bindiga, na hannun daman kasurgumin dan bindiga, Dogo Gide a jihar Neja.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta sami nasarar inganta kudin shiga da ta ke samu a hukumar KANGIS daga Naira miliyan 50 zuwa Naira miliyan 750 a wata.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya reshen Neja ta la’anci harin da ‘yan bindiga suka kai St. Mary’s Papiri, inda aka sace dalibai, malamai da ma’aikacin tsaro.
Gwamnatin Katsina karkashin Gwamna Dikko Radda ta rufe makarantun firamare da sakandire a fadin jihar saboda dalilai na tsaro bayan farmakin da aka lai Neja.
A labarin nan, za a ji cewa cocin katolika da ke jihar Neja ya fara fitar da bayanai a kan daliban da wasu 'yan bindiga suka sace a marakantar St. Mary.
Rundunar sojojin Najeriya ta fitar da sanarwa, tana karyata jita-jitar cewa za ta tilasta matasa shiga aikin soja, tana mai cewa labarin karya ne.
Labarai
Samu kari