An sanar da cewa Mai Martaba Alhaji Olatunji da aka sace a jihar Kwara ya rasu. An sanar da cewa iyalan sarkin sun biya 'yan bindigar da suka sace shi kudin fansa.
An sanar da cewa Mai Martaba Alhaji Olatunji da aka sace a jihar Kwara ya rasu. An sanar da cewa iyalan sarkin sun biya 'yan bindigar da suka sace shi kudin fansa.
Matatar man Dangote da ke Legas ta sanar da rage farashin man fetur biyo bayan yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Amurka da Iran don kawo karshen yaki.
Bidiyon tsiraicin fitacciyar mai sayar da maganin gargajiya a Najeriya, Sisi Alagbo ya bazu a kafafen sada zumunta. Ta nemi afuwar jama'a kan bidiyon.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rabiu Abdullahi Umar a matsayin sabon shugaban hukumar NMDPRA bayan tsige Saidu Mohammed domin karfafa fannin man fetur.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta fara sauraron shaidu kan mutum 6 da aka gurfanar gabanta kan zargin kitsa hambarar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Shugaban hukumar EFCC na kasa, Ola Olukoyede ya ce akwai malamai da fastoci da ke tsare a hannunsu kan laifuffukan da suka shafi zamba a kasar nan.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ba da tallafin kudade ga mutanen da hare-haren da suka auku a 'yan kwanakin na suka shafa a jihar Plateau.
Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kyauta ga sababbin jakadun Najeriya. Shugaban kasar ya gwangwaje su da filaye a babban birnin tarayya Abuja.
Labarai
Samu kari