Jam'iyyar NNPP mai adawa a jihar Kano ta yi zarge-zarge kan gwamnatin jihar Kano. Ta bayyana cewa gwamnatin tana shiryawa mambobinta abin da bai dace ba.
Jam'iyyar NNPP mai adawa a jihar Kano ta yi zarge-zarge kan gwamnatin jihar Kano. Ta bayyana cewa gwamnatin tana shiryawa mambobinta abin da bai dace ba.
Mawakiyar Cardi B ta yaba wa Musulmai kan azumin Ramadan, tana bayyana musabbabin rashin karbar addinin. Maganganun nata sun jawo ce-ce-ku-ce a kafafen sada zumunta.
Tsohon mai ba jam'iyyar PDP shawara kan harkokin shari'a na kasa, Emmanuel Enoidem, ya sasanta rikicinsa da Godswill Akpabio. Ya sauya sheka zuwa APC.
A labarin nan, za a ji cewa Manjo Hamza Al-Mustapha mai ritaya ya yi bayani a kan abin da ya sa aka rika zarginsa da kashe Kudirat Abiola tare da azabtar da shi.
A labarin nan, za a ji cewa bayan ya shaki iskar 'yanci, AbdulRasheed Maina ya yi zargin cewa a Abuabakar Malami ya yi rub da ciki a kan dukiyar Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Abdulrasheed Maina, tsohon shugaban kwamitin fansho na PPRT da aka kama da cinye hakkin bayin Allah ya shaki iskar yanci.
Wani saurayi a Abuja ya shiga tashin hankali bayan mutuwar budurwarsa, Esther, yayin ziyara. An bayyana cewa ta rasu a asibitin Kubwa bayan fara amai.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya nuna damuwa kan yadda ake yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya. El-Rufai ya ce ana mulki ba tare da ka'ida ba.
Bola Ahmed Tinubu ya janye sunan tsoho gwamnan Kebbi daga jerin jakadun da aka tura zuwa Turkiyya bayan ayyana sunan shi da farko. Shugaban kasa ya lashe aman shi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi magan kan gudanar da mulkin Najeriya. Ya bayyana cewa aikin tafiyar da harkokin Najeriya na da girma sosai.
Manjo Hamza Al-Mustapha, tsohon dogarin Sani Abacha, ya bayyana farin cikinsa bayan kotun koli ta wanke shi, ya jaddada cewa ba zai nemi diyya ba.
Labarai
Samu kari