Al’ummar Musulmin Najeriya a Ireland sun sanar da rasuwar Imam Abdul-Ganiy Adeleke Asubiaro, wanda ya taka rawa wajen ci gaban Musulunci a ƙasar.
Al’ummar Musulmin Najeriya a Ireland sun sanar da rasuwar Imam Abdul-Ganiy Adeleke Asubiaro, wanda ya taka rawa wajen ci gaban Musulunci a ƙasar.
Bayanai na ci gaba da kara fitowa kan abubuwan da suka kai ga mutuwar Ibrahim Khalil Dan Shagamu, wani mai sharhi a kafafen sada zumunta da aka yanka a Kano.
A labarin nan za a ji cewa rundunar yan sandan jihar Kebbi ta kama wani matashin magidanci mai shekaru 29 da ake zargi da kokarin mallake matarsa.
Yan bindiga sun yi garkuwa da fasinjoji 14 da ke tafiya daga Enugu zuwa Abuja a Benue, yayin da ’yan sanda suka ceto biyar ciki har da yaro mai shekara hudu.
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci INEC ta tabbatar da sahihanci da adalci a zaben gwamnan Osun tare da amfani da zaben wajen gwada shirinta na zaben 2027.
An kama wani limamin coci da jami’an tsaro biyu a Plateau bisa zargin shirya sace matan bishop biyu, bayan wani jami’in sojan ruwa ya tona asirin shirin.
Mataimakin Gwamnan Katsina Faruk Jobe ya ce kananan hukumomi 26 daga cikin 34 na jihar na fuskantar hare-hare a 2023, amma tsaro ya inganta sosai tun daga lokacin.
Bola Tinubu ya ce kudaden cire tallafin man fetur na biyan albashi da tallafa manyan hanyoyi, yayin da NUPENG ta bukaci farfado da matatun mai da ma'ajiyoyi.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin Najeriya ta samu damar kwance wani bam da aka dasa a hanyar jihar Zamfara da zummar hallaka bayin Allah matafiya.
Amurka da Najeriya sun tattauna kare Kiristoci a Arewa ta Tsakiya, karfafa tsaro da shari’a, mayar da ‘yan gudun hijira da yaki da hanyoyin samun kudin ta’addanci.
EFCC ta kwato kudaden harajin NDDC har N115bn da $84m da kamfanonin mai suka sakankance basu biya ba. An fada wa majalisa yadda jami’an EFCC suka karbo N200bn.
Labarai
Samu kari