Saudiyya ta rufe wani muhimmin bututun mai bayan jiragen marasa matuka daga Iraq sun kai masa hari, yayin da rikicin Gabas ta Tsakiya ke ƙara barazana ga makamashi
Saudiyya ta rufe wani muhimmin bututun mai bayan jiragen marasa matuka daga Iraq sun kai masa hari, yayin da rikicin Gabas ta Tsakiya ke ƙara barazana ga makamashi
Bayanai na ci gaba da kara fitowa kan abubuwan da suka kai ga mutuwar Ibrahim Khalil Dan Shagamu, wani mai sharhi a kafafen sada zumunta da aka yanka a Kano.
Abubuwa 9 da za su iya tantance makomar Gwamna Ademola Adeleke, Oyebamiji da Najeem a zaɓen gwamnan Osun 2026, daga tasirin jam’iyyu zuwa batun Osogbo.
Shugaban izala, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya bukaci Musulmi da Kiristoci su mutunta addinan juna tare da hada kai wajen kare zaman lafiya da hadin kan Najeriya.
Rundunar yan sandan Najeriya da ke lura da zaben jihar Osun sun kama dan majalisar jihar na jam'iyyar Accord tare da wasu tarin mutane sama da 100 a gidansa.
Kasar Iran ta yi watsi da barazanar Donald Trump na ayyana Mashigar Hormuz mallakar Amurka, tana mai cewa ba za a kwace ta da tweet ko ƙarfin soji ba.
Ana fargabar 'yan ta'addan Lakurawa sun kashe sojoji hudu yayin da sama da 300 daga cikin ‘yan ta’addan suka kai hari Kebbe a jihar Sokoto. Sun yi sace-sace.
Jihar Osun na da dadadden tarihi tun bayan kafuwarta a shekarar 1991. Za a gudanar da zaben gwamna karo na takwas a jihar a ranar Asabar, 15 ga watan Agustan 2026.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Matawalle ya jagoranci tawagar Najeriya zuwa Masar domin ƙarfafa haɗin gwiwar tsaro, kera kayan aikin soji da yiwuwar samar da harsasai a Najeriya.
Sojojin Najeriya sun ƙaddamar da Operation Clean Sweep IV kan ’yan ta’adda a Arewa maso Yamma, inda aka tarwatsa maboyarsu tare da kai hare-hare a Katsina da Zamfara
Labarai
Samu kari