Fitaccen mawakin siyasar nan, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa zai bude fadar Sarkin Wakar Kasar Hausa tare da nada hakimai da sauran masu taimaka wa sarki.
Fitaccen mawakin siyasar nan, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa zai bude fadar Sarkin Wakar Kasar Hausa tare da nada hakimai da sauran masu taimaka wa sarki.
Aisha Muhammadu Buhari ta bayyana cewa 'yan uwa da abokan arziki da sun cika fadar shugaban kasa da 'ya'ya da jikokinsu. Ta ce an so a koreta a Aso Villa.
Kungiyar likitoci masu neman kwaewar aiki ta dakatar da yajin aikinta bayan kwanaki 29, inda ta bai wa gwamnati makonni hudu don aiwatar da bukatunta 19.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar, na shirin sake tsayawa takara a zaben 2027. Ya fara zawarcin wanda za su yi takara tare.
Iyalan gidan sarauta sun tabbatar da rasuwar Sarkin Igbajo na 30 kuma tsohon shugaban APC na jihar Ogun, Oba Adegboyega Famodun, ya mutu ne ranar Juma'a.
'Yan bindigar da suka sace babban basarake a jihar Kogi, Oba Kamilu Salami sun kira iyalinsa da safe, suna neman N150m kudin fansa kafin su sake shi.
'Yan bindiva dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Kano. Tsagerun aun yi kisa tare da sace wasu mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya nuna damuwa kan matsalolin rashin tsaro a Arewacin Najeriya. Ya ce lissafo abubuwan da ke rura wutar matsalar.
Marigayi Alhaji Muhammad Adamu Dan Kano, wanda ya kafa kamfanin sufurin jiragen sama na Kabo Air ya shiga sahun wadanda gwamnatin Tinubu za ta karrama.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya jaddada muhimmancin hadin kai musamman a tsakanin ’yan Tijjaniya, yana cewa ba za su bar masu adawa da su, su sa su rikici ba.
Wata mummunar gobara da ta tashi ta ƙone shaguna 529 a kasuwar Shuwaki, a Kano, yayin da wani hatsarin tankar mai ya hallaka mutum 3 a Kura cikin kwana guda.
Labarai
Samu kari