A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. Tsagerun 'yan bindigan sun hallaka mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Wani jigo a jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya, Usman Austin, ya yi magana kam ci gaba tsare Nasir El-Rufai da hukumar ICPC ke yi. Ya ba ta zabi guda biyu.
Farfesa Isa Ali Pantami ya fadi dalilan shiga siyasa, yana mai cewa mutanen kirki su shiga su tsunduma ba tare da tsoro ba, ya fadi rawar da ya taka a harkar siyasa.
Yayin da aka fara azumin watan Ramadan, mutane sun fara fuskantar karancin kwai a sassan jihar Kano, lamarin da aka danganta da karancin samarwa a bana.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya amince da fitar da miliyoyin kudade domin gudanar da shirin ciyarwa a watan Ramadan. Za a rika ba malamai kudade.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo, ya kare kansa kan wasu kalamai da ya yi a kan jam'iyyar APC. Ya bayyana cewa a wajensa APC ta fi jam'iyyar PDP.
Malamin addinin Musulunci a duniya, Dr Zakir Naik ya yi kira ga al'ummar Musulmi su dage da ayyukan alheri a Ramadan. Ya fadi abubuwa 25 da ya kamata Musulmi ya yi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kira gwamnan jihar Ondo, Lucky Orimisan Aiyedatiwa, zuwa fadarsa. Kiran na zuwa ne bayan an yi kashe-kashe a taron APC.
Kotun jihar Enugu ta yankewa wani fasto hukuncin kisa kan laifin kashe wani dalibin jami'a. Alkalin kotun ya ce abin takaici ne malamin addini ya kashe rai.
Labarai
Samu kari