Matatar man Dangote da ke Legas ta sanar da rage farashin man fetur biyo bayan yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Amurka da Iran don kawo karshen yaki.
Matatar man Dangote da ke Legas ta sanar da rage farashin man fetur biyo bayan yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Amurka da Iran don kawo karshen yaki.
Manjo Janar Rabe Abubakar ya mutu ne a hannun 'yan bindiga bayan fiye d kwanaki 10 da sace shi a Katsina, tuni aka dauko gawarsa aka birne shi a Katsina.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya sun samu nasarar cafke wani jagoran 'yan bindiga a jihar Zamfara. 'Yan sandan sun kuma cafke wasu masu laifi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya amince a kashe sama da Naira biliyan 21 domin a farfaɗo da matatun ruwan Kano da suka daina aikinsu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa ba z ata daina ciyo bashi ba matukar akwai bukatar hakan, ya ce karbo aron kudi ba aibu ba ne.
Shugaban ƙaramar hukumar Nasarawa ya naɗa Fatima Naseer (Teemahcool) a matsayin jami’ar kula da mata bayan ta ba da haƙuri kan dambarwar bidiyon ɗaga kamfai.
Ministan shari'a kuma babban lauyan gwamnatin tarayya, Lateef Fagbemi ya goyi bayan soke rajistar babbar jam'iyyar adawa ta ADC da wasu jam'iyyu hudu.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta amince da bukatar gwamnatin tarayya na biye bayanan wadanda za su ba da shaida a shari'ar zargin juyin mulki.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya yi wa Bola Tinubu raddi kan cewa ba a kayar da shi a zaben 2027 ba saboda rashin tsaro da ake a Najeriya.
Gobara ta kone shagunan kayan asibiti guda biyu a wani bene na kasuwanci da ke kan hanyar filin jirgin sama a Kano, yayin da jami'an kwana-kwana suka shawo kanta.
Farashin mai na cigaba da tashi a Najeriya sakamakon yakin da ake a Iran da Amurka. Matatar Dangote ta kara kudin mai, litar fetur ta doshi N1400.
Labarai
Samu kari