Jam'iyyar NNPP mai adawa a jihar Kano ta yi zarge-zarge kan gwamnatin jihar Kano. Ta bayyana cewa gwamnatin tana shiryawa mambobinta abin da bai dace ba.
Jam'iyyar NNPP mai adawa a jihar Kano ta yi zarge-zarge kan gwamnatin jihar Kano. Ta bayyana cewa gwamnatin tana shiryawa mambobinta abin da bai dace ba.
Mawakiyar Cardi B ta yaba wa Musulmai kan azumin Ramadan, tana bayyana musabbabin rashin karbar addinin. Maganganun nata sun jawo ce-ce-ku-ce a kafafen sada zumunta.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana kewar shugabancin Farfesa Yemi Osinbajo, ya soki tsarin haraji na Bola Tinubu a yayin bikin cika shekaru 60 na Fasto Ajetomobi.
Rundunar 'yan sandan jihar Jigawa ta tabbatar da cafke wata amarya bisa zargin kashe mijinta har lahira. Amaryar ta amsa cewa auren dole iyayenta suka yi mata.
Iyalan marigayi Sheikh Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi sun gargadi wandada suka sayi filaye su bayyana kafin 31 ga Janairu 2026, domin a yanka musu filayensu.
Rahotanni sun nuna cewa yan bindigar sun sace yan kasuwar ne a lokacin da suka dawo daga sayayya a kasuwar Moro, karamar hukumar Kajuru a jihar Kaduna.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bar jam’iyyar NNPP bisa ga rikicin cikin gida, lamarin da ke shafar makomar Kwankwasiyya a jihar da Najeriya baki daya.
Jihar Kano ta sha fuskantar kisan gilla a shekarun baya, lamarin da ya janyo hankalin al’umma sakamakon yadda ake aikata su, musamman a cikin gidajen jama’a da rana.
Sarki a jihar Ondo mai shekara 22, Oba Oloyede Adekoya Akinghare II ya gargadi jama'a masu yunkurin raina shi saboda karancin shekarun da ya ke da su.
Rahotanni sun nuna cewa wasu yan Boko Haram sun sheke fasto da mafarauta da wasu mutane biyu a yankin karamaar hukumar Biu ta jihar Borno ranar Laraba.
Kwamitin bangaren marasa rinjaye a Majalisar wakilai ya tabbatar da cewa an yi kari a sababbin dokokin haraji da majalisa ta amince da su, ta fadi wasu daga ciki.
Labarai
Samu kari