Dan bindiga, Bello Turji ya fito da sabon bidiyo yana karyata zargin cewa Bello Matawalle ya ba ’yan bindiga kuɗaɗe, yana cewa ba a taba ba shi miliyoyi ba.
Dan bindiga, Bello Turji ya fito da sabon bidiyo yana karyata zargin cewa Bello Matawalle ya ba ’yan bindiga kuɗaɗe, yana cewa ba a taba ba shi miliyoyi ba.
Kungiyar matan Arewa maso Yamma ta gargadi Bello Turji ya mika wuya kafin lokaci ya kure masa. Sun yaba wa sojojin Najeriya game da kashe mataimakin Bello Turji.
Allah ya yi wa matar Sarkin Suleja, Malam Muhammad Awwal Ibrahim rasuwa. Marigayi Hajiya Rahmatu Awwal Ibrahim ta yi bankwana da duniya ne bayan ta yi jinya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da shugaban DSS, Tosin Adeola Ajayi. An yi wa Tinubu bayani game da halin da kasa ke ciki kan lamuran tsaro.
Sanannen malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi, ya yi magana kan yawaitar hare-haren sace dalibai a wasu jihohin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnonin wasu jihohi a Arewacin Najeriya sun yi umarni da a rufe makarantu domin kare su daga yiwuwar fadawa hannun ƴam ta'adda.
Majalisar dinkin duniya ta yi Allah wadai kan sace daliban da 'yan bindiga suka yi a jihar Neja. Ta bukaci a gaggauta kokarin tabbatar da cewa an kubutar da su.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi kira da babbar murya ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bayan ya fasa tafiyar da ya shirya yi zuwa Afrika ta Kudu.
Rundunar 'yan sandan jihar Kebbi ta gargadi masu shirya zanga zanga kan sace dalibai a GGCSS Maga a jihar Kebbi. Ta ce hakan zai dagula kokarin ceto daliban.
Gwamnatin jihar Kebbi karkaahin jagorancin, Gwamna Nasir Idris, ta yi zargin cewa an janye dakarun sojoji kafin 'yan bindiga su sace dalibai zuwa daji.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai tashi da kansa ya je Amurka domin ganawa da Donald Trump kan zargin kisan kiristoci a Najeriya.
Labarai
Samu kari