Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi karin haske kan yiwuwar sake tattaunawa da Iran. Trump ya bayyana abin da Iran ta amince da shi kan mashigar Hormuz.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi karin haske kan yiwuwar sake tattaunawa da Iran. Trump ya bayyana abin da Iran ta amince da shi kan mashigar Hormuz.
NiMet ta fitar da hasashen yanayi na ranar Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da iska mai ƙarfi a wasu jihohin Najeriya.
Babban alkalin babbar kotun tarayya, Mai shari'a John Tsoho, ya mika kararrakin da hukumar EFCC ta shigar kan Abubukar Malami ga sabon alkalin da zai saurare su.
Rahotannin da ke shigowa yanzu haka sun nuna cewa babban sufetan yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun ya yi murabus daga kujerarsa ranar Litinin.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, na neman gwamnatin tarayya ta dauki alhakin lafiyar Nasir El-Rufai yayin tsare shi da ke janyo martani.
Majalisar dokokin jihar Bayelsa ta amince da nadin sabon mataimakin gwamna. Majalisar ta amince da sabon nadin ne bayan rasuwar Lawrence Ehwrudjiakpo.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Murtala Asada ya yi martani mai zafi da Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nemi yan Najeriya su yafe masa laifin da ya yi masu.
Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ya ba Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa gidan da zai rika zama a jihar idan ya zo tafsirin azumi da ya saba duk shekara a Gombe.
Hukumar shari'a ta Najeriya (NJC) ta fara gudanar da bincike kan wasu manyan alkalai. Babbar alkalin alkalai ta damu matuka kan girman zarge-zargen da ake yi.
A labarin nan za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ya fara zubar da jini ta hanci a yayin hukumar ICPC ke ci gaba da bincikensa a ofishinta.
Yusuf Haruna da aka fi sani da Baban Chinedu ya yi magana kan ajiye fim da shiga wa'azi. Ya bayyana cewa ya fadi dalilan da suka sanya shi fara wa'azin Musulunci.
Labarai
Samu kari