Hukumar zabe INEC ta sanar da sakamakon zaben AMAC a Abuja, inda APC ta tabbatar da nasarar Christopher Maikalangu da kwarin gwiwar zaben shekarar 2027.
Hukumar zabe INEC ta sanar da sakamakon zaben AMAC a Abuja, inda APC ta tabbatar da nasarar Christopher Maikalangu da kwarin gwiwar zaben shekarar 2027.
Bidiyo ya bazu a kafofin sadarwa yana ikirarin cewa Najeriya za ta soke Naira daga shekarar 2027 da ke tafe tare da maye gurbinta da kudin bai daya mai suna Eco.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ba ta ji dadin kalaman Ministar al'adu da yawon bude ido a kan batun takarar Shugaba da Mataimakinsa a 2027.
Tsohon hadimin Ganduje, Cif Okpala ya karyata Buba Galadim, ya ce tsohon shugaban APC bai taba zagi ko cin mutuncin marigayi Muhammadi Buhari ba.
Matatar Aliko Dangote da ke Legas ta sanar da kara kudin litar man fetur daga N699 zuwa N799. Dangote ya kara kudin mai ne bayan bukukuwan karshen shekara.
A labarin nan, za a ji cewa majiyoyi masu karfi sun nuna cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya karkata wajen samar da jiha a yankin kabilar Ibo.
Hedkwatar tsaron Najeriya (DHQ) ta bayyana cewa sunayen sojojin da ta gano suka da laififfuka a zargin da ake yi na yunkurin kifar da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
Wasu rahotanni daga fadar shugaban kasa sun nuna cewa Shigaba Bola Tinubu na duba yiwuwar kafa karin jiha daya a yankin Kudu maso Gabashin Najeriya.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta tabbatar da cewa an mika rahoton binciken da aka gudanar kan zargin wasu sojoji da yunkurin hambarar da gwamnatin Shugaba Tinubu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bar Najeriya zuwa kasar waje. Shugaba Bola Tinubu ya yi tafiya ne zuwa kasar Turkiyya inda zai gudanar da wasu muhimman abubuwa.
A labarin nan, za a ji yadda wasu 'yan ta'adda suka kutsa wasu kauyukan jihar Katsina biyu, sun yi barna rayuka da dukiyoyin jama'a bayan karya yarjejeniya.
Labarai
Samu kari