Bayanai na ci gaba da kara fitowa kan abubuwan da suka kai ga mutuwar Ibrahim Khalil Dan Shagamu, wani mai sharhi a kafafen sada zumunta da aka yanka a Kano.
Bayanai na ci gaba da kara fitowa kan abubuwan da suka kai ga mutuwar Ibrahim Khalil Dan Shagamu, wani mai sharhi a kafafen sada zumunta da aka yanka a Kano.
James Faleke ya musanta zargin Davido na cewa ya matsa wa hukumar INEC lamba kan sakamakon zaben Osun, inda ya ce ya je jihar ne domin tallafa wa APC.
Mawakin Afrobeats Davido ya yi murnar sake zaben kawunsa Ademola Adeleke a matsayin gwamnan Osun, bayan hukumar zabe ta INEC ta tabbatar da nasarar.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana Kano a matsayin “karamar Najeriya” saboda yawan jama’a da bambancin al’ummarta, yana cewa mulkinta ba abu ne mai sauki ba.
Sheikh Isa Ali Pantami ya bayyana jimaminsa bayan rasuwar Malam Aliyu Ladan, yana tuna kyawawan halayensa, karatun Alƙur’ani da dangantakarsu ta shekaru 32.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta sanar da dan takarar da ya samu nasarar lashe zaben gwamnan jihar Osun. Gwamna Ademola Adeleke ya samu tazarce.
Fasto Oliver Dashe ya bukaci Kiristoci su kara addu’a domin kawo karshen Boko Haram, tare da kira ga gwamnati ta tallafa wa jami’an tsaro wajen yaki da ‘yan ta’adda.
Ademola Adeleke na Accord Party ya lashe kananan hukumomi 19 cikin 30 a zaben Osun, inda ya samu kuri’u 511,067 kan 444,815 na jam'iyyar APC mai adawa.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta fara sanar da sakamakon zaben gwmanan jihar Osun na kananan hukumomi. Ana ci gaba da tattara sakamakon zabe.
Gwamna Ademola Adeleke na kan gaba da Bola Oyebamiji da kuri’u 64,148 bayan bayyana sakamakon kananan hukumomi 14 cikin 30 na zaben gwamnan jihar Osun
Labarai
Samu kari