Mohammed Kasim na PDP ya lashe zaɓen Gwagwalada da ƙuri'u 22,165, inda ya doke APC a zaɓen ƙananan hukumomin Abuja da aka gudanar ranar 21 ga Fabrairu, 2026.
Mohammed Kasim na PDP ya lashe zaɓen Gwagwalada da ƙuri'u 22,165, inda ya doke APC a zaɓen ƙananan hukumomin Abuja da aka gudanar ranar 21 ga Fabrairu, 2026.
Bidiyo ya bazu a kafofin sadarwa yana ikirarin cewa Najeriya za ta soke Naira daga shekarar 2027 da ke tafe tare da maye gurbinta da kudin bai daya mai suna Eco.
Shugaba Tinubu ya tura wa majalisar dattawa daftarin dokokin lafiya 24 domin rage mambobin hukumomi da inganta asibitocin tarayya a wannan rana 28 ga Janairu, 2026.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana shirin tura tsofaffin sojoji domin kare wuraren da ba gwamnati ke iko da su ba, don inganta tsaro da tattalin arziki.
Bitar lokuta 3 da Shugaba Tinubu ya yi tuntube: a Kaduna (2021), Abuja (2024), da kuma kasar Turkiyya yayin gudanar da ayyukansa na shugaban kasa.
An samu bayanai game da yadda aka shirya yunkurin juyin mulki a Najeriya domin kifar da shugaba Bola Ahmed Tinubu da wasu manyan a shekarar 2025.
Tsohon ministan sadarwa, Adebayo Shittu, ya yi gargadi kan shirin kafa dokar Shari’a a Oyo, idan jama’a suka buƙaci hakan bayan ya zama gwamna a 2027.
Fadar shugaban kasa ta bayyana abin da ya faru shugaba Bola Ahmed Tinubu har ya kusa faduwa a ziyarar aikin da ya kai a kasar Turkiyya, yana cikin koshin lafiya.
Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da bukatar Mazi Nnamdi Kanu ta sauya masa gidan yari daga Sokoto, tana mai cewa bukatar ba ta cika ka’ida ba.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya fadi a Ankara, Turkiyya, yayin ziyarar aiki tare da Shugaban Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan. Rahotanni na ci gaba.
Kungiyar kwallon kafa ta Besiktas ta tabbatar da mutuwar mahaifin dan wasanta kuma kyaftin din Super Eagles ta Najeriya a hatsarin mota a jihar Delta.
Labarai
Samu kari