Manjo Janar Rabe Abubakar ya mutu ne a hannun 'yan bindiga bayan fiye d kwanaki 10 da sace shi a Katsina, tuni aka dauko gawarsa aka birne shi a Katsina.
Manjo Janar Rabe Abubakar ya mutu ne a hannun 'yan bindiga bayan fiye d kwanaki 10 da sace shi a Katsina, tuni aka dauko gawarsa aka birne shi a Katsina.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan sansanin 'yan sanda a jihar Kwara. 'Yan bindigan sun kashe 'yan sanda tare da raunata wasu yayin harin.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka kwamandojin 'yan ta'adda a jihar Katsina. Sojojin sun hallaka su ne bayan an yi musayar wuta a cikin daji.
Mai Martaba Sarkin Katsina, Abdulmumini Kabir Usman, ya naɗa ɗan Gwamna Dikko Umaru Radda da wasu biyu mukaman sarakunan gargajiya a gundumomin jihar.
Kungiyar kare hakkin musulmi ta Najeriya watau MURIC ta bayyana hujjojin da ya sa take zargin gwamnatin tarayya da fifita kiristoci fiey musulmi a kasar nan.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Ministan harkokin wajen Faransa ya zargi Isra'ila da muzgunawa Kiristoci a Jerussalem da wasu wurare. Ya ce ba za su zuba ido game da lamarin ba sam.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta kama wani matashi dauke da kayan tsafi da ake zargi yana ba 'yan bindiga bayani. Matashin mai suna Abdulahi ya masa laifinsa.
Labarai
Samu kari