Bayanai na ci gaba da kara fitowa kan abubuwan da suka kai ga mutuwar Ibrahim Khalil Dan Shagamu, wani mai sharhi a kafafen sada zumunta da aka yanka a Kano.
Bayanai na ci gaba da kara fitowa kan abubuwan da suka kai ga mutuwar Ibrahim Khalil Dan Shagamu, wani mai sharhi a kafafen sada zumunta da aka yanka a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa Najeriya ta bayyana cewa ta yi shirin fara kera makaman da za ta yi amfani da su wurin fatattakar yan ta'adda da suka addabi jama'a.
Hukumar kashe gobara ta tabbatar da mutuwar leborori 4 da dalibar Islamiyya daya sakamakon ruftawar wasu gine-gine biyu a kananan hukumomi 2 a Kano.
A labarin nan za a ji cewa mazauna wasu sassa na babban birnin tarayya Abuja sun gamu da iftila'in ambaliya bayan mamakon ruwan sama ya shafe wasu yankuna.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon shugaban mulkin soja, Janar Ibrahim Babangida, murnar cika shekaru 85, yana yabawa gudunmawarsa ga Najeriya.
Manoma biyar sun mutu bayan wani jirgin ruwa ya kife a Kogin Kudi da ke Katcha, Jihar Neja, yayin da suke kan hanyar zuwa gonakinsu a karshen mako.
Tsohon Sanatan Gombe ta Arewa Haruna Garba ya goyi bayan Pantami, ya mika masa tsarin siyasar sa tare da umartar magoya bayansa su mara masa baya a 2027.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta gudanar da zaben gwamna a jihar Osun. Gwamna Ademola Adeleke na jam'iyyar Accord ya sake samun wa'adi na biyu.
‘Yan sanda sun kama wani malamin makaranta a Kogi bisa zargin zuba wa matarsa fetur da cinna mata wuta bayan rikicin da ya taso kan wasu rigunansa.
‘Yan bindiga dauke da makamai masu yawa sun kai hari Dansarai a Katsina, inda suka kashe mutane uku, suka jikkata biyar tare da sace wata mata da dabbobi.
Labarai
Samu kari