Aliko Dangote ya ce direbobi, masu girki, ma’aikata da ’yan kasuwa za su iya mallakar hannun jari a matatar Dangote, da shirin fara sayarwa 14 ga Satumba.
Aliko Dangote ya ce direbobi, masu girki, ma’aikata da ’yan kasuwa za su iya mallakar hannun jari a matatar Dangote, da shirin fara sayarwa 14 ga Satumba.
Gwamnatin Tarayya ta amince da sabon tsarin albashi na sojoji, inda mafi girman adadin Janar ya kai N29.75m a shekara, wato kusan N2.48m a duk wata.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa ta jure suka ba tare da ɗaukar mataki ba, yana mai cewa ’yan Najeriya na iya zarginsa su kwanta lafiya.
Dubban mutane sun taru a Gumel domin jana’izar marigayi Sarkin Gumel, Ahmad Muhammad Sani II, wadda ta samu halartar Shettima da manyan jami’an gwamnati
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi, ya bayyana rasuwar Sarkin Gumel, Alhaji Dr Ahmed Muhammad Sani II, a matsayin babban rashi ga jihar Jigawa da Najeriya baki daya.
Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa ya kafa AUN a Yola domin saka jari a ilimi da ci gaban Arewa, ba neman riba ba, tare da tallafa wa Almajirai.
Tsohon dan majalisar wakilai, Ehiozuwa Agbonayinma, ya bukaci Hukumst EFCC ta sake bude bincike tare da gurfanar da Atiku Abubakar kan wasu zarge-zarge.
Gwamna Seyi Makinde ya bukaci a sake duba tsarin kayyade farashin fetur a Najeriya, yana mai cewa a binciki tsarin baki daya ba batun tallafi kadai ba.
Atiku Abubakar ya nuna damuwa kan rahotannin matasan Najeriya da ake zargin suna sayar da ƙodojinsu domin samun kuɗin rayuwa saboda tsadar rayuwa.
VeryDarkMan ya nemi afuwar sojoji, ’yan sanda, kwastam da shige da fice kan kiran su “unknown gunmen”, yana cewa kalaman nasa sun yi musu rashin adalci.
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun yi kwanton bauna kan ayarin ɗan takarar APC a Borno, Mustapha Gubio, bayan ya dawo daga ziyarar godiya a Damasak
Labarai
Samu kari