Tsohon dan Majalisar tarayya daga jihar Ribas, Hon. Ogbonna Nwuke ya tsallake rijiya da baya a hatsarin da motarsa ta kama da wuta a birnin Fatakwal.
Tsohon dan Majalisar tarayya daga jihar Ribas, Hon. Ogbonna Nwuke ya tsallake rijiya da baya a hatsarin da motarsa ta kama da wuta a birnin Fatakwal.
A labarin nan, za a ji cewa rikakken dan daba mai shekaru 26 ya fada hannun rundunar sandan Kano, Abba Fiya ya fadi mutanen da ya kashe a jihohi uku.
Iyalan marigayi Sheikh Dahiru Usman Bauchi sun bayyana adadin mutanen da suka amfana da koyarwar marigayin. Sun ce ya koyar da jama'a masu tarin yawa.
Hukumar yaki da cin hanci ta ICPC ta gayyaci Aliko Dangote domin bayar da ƙarin bayani kan ƙarar da ya shigar kan tsohon shugaban NMDPRA, Farouk Ahmed.
Tsohon kakakin Majalisar Wakilai, Aminu Tambuwal, ya ce ‘yan ta’adda ba sa wakiltar kowace addini, illa masu aikata laifuka ne wadanda suke kashe al'umma.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Gwamnatin Jihar Kebbi ta musanta zargin cewa tana da hannu a binciken da hukumar EFCC da ake yi wa tsohon Ministan Shari’a, Abubakar Malami a Abuja.
Tsohon Kwamishinan Yaɗa Labarai na Jihar Edo, Charles Idahosa wanda kuma jigo ne jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ya rasu yana da shekaru 72 a duniya.
Gwamna Caleb Mutfwang ya je har gida ya yi ta'aziyyar rasuwar mukaddashin babban alkalin kotun shari'ar musulunci na jihar Filato, Mai Shari'a Umar Ibrahim.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sauya sunan jami'ar tarayya ta kimiyyar lafiya a Azare zuwa jami'ar Sheikh Dahiru Usman Bauchi wanda ya rasu a Bauchi.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karrama marigayi Sheikh Dahiru Bauchi, inda ya rada wa jami'ar Kimiyyar Lafiya ta Azare sunan marigayi Malamin Tijjaniyya.
Labarai
Samu kari