Shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jon Ung ya jagoranci gwajin makamai masu linzami da wasu masu iya harbo jirgin ruwa domin tabbatar da tsaron kasar shi.
Shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jon Ung ya jagoranci gwajin makamai masu linzami da wasu masu iya harbo jirgin ruwa domin tabbatar da tsaron kasar shi.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
Wasu yan bindiga sun bukaci shanu 700 da tumaki 1,000 daga wasu kauyuka a Kanki da ke jihar Katsina, sun yi barazanar kai hari idan ba a biya ba.
Gwamnatin tarayya ta ce Najeriya na nan cikin kwanciyar hankali duk da gargadin da Amurka ta fitar, tana mai jaddada cewa cibiyoyi na aiki yadda ya kamata.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya yi magana kan matsalolin da suka addabi Najeriya. Obasanjo ya ba da shawara kan hanyar da za a bi don gyara kasar.
Ofishin jakadancin Amurka a Najeriya ya soki duk wata bukatar biza da yan kasar nan suka nema, ya maida ayyukansa zuwa ofishin Amurka da ke jihar Legas.
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya karyata hoton takardar N5,000 mai ɗauke da fuskar Shugaba Bola Tinubu da ke yawo, inda ya ce labarin ƙarya ne babu gaskiya.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta bayar da kwangilar gina tashar solar ta N3.8bn a Jami'ar Aliko Dangote, da ke Wudil, jihar Kano don magance matsalar wutar lantarki.
Rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da cewa jami'anta sun fafata da 'yan ta'adda a jihar Borno. Ta bayyana cewa wasu sojoji sun kwanta dama a harin.
Rahoton Beacon Security ya nuna an kashe mutum 2,360 sannan aka sace 1,175 a Najeriya cikin watanni uku na 2026 yau Alhamis, 9 ga Afrilu, 2026 yau.
Ministan Yaɗa Labarai, Mohammed Idris, ya musanta cewa Najeriya na shirin durƙushe, inda ya jero nasarorin tsaro da tattalin arziki da aka samu a gwamnatin Tinubu.
Labarai
Samu kari