Jam'iyyar APC reshen jihar Gombe ta sake jaddada cewa har yanzu tsohon Ministan sufuri, Farfesa Isa Ali Pantami, mamba ne a cikinta. Ta ce bai yi murabus ba.
Jam'iyyar APC reshen jihar Gombe ta sake jaddada cewa har yanzu tsohon Ministan sufuri, Farfesa Isa Ali Pantami, mamba ne a cikinta. Ta ce bai yi murabus ba.
Matatar man Dangote da ke Legas ta sanar da rage farashin man fetur biyo bayan yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Amurka da Iran don kawo karshen yaki.
Shugaba Bola Tinubu ya nuna alhini kan rasuwar tsohon Manjo Janar Rabe Abubakar wanda ya mutu a hannun masu garkuwa da mutane a jihar Katsina. DHQ ta yi martani.
A labarin nan, za a ji cewa Boko Haram ta kai mummunan hari ƙaramar hukumar Chibok da ke jihar Borno inda aka kone wadansu makarantu a harin da ba a saba gani ba.
Ministan Tsaro a Najeriya, Christopher Musa, ya ce yaƙe-yaƙen Isra'ila da Iran da kuma na Rasha da Ukraine sun janyo ƙarancin kayan yaƙi a duniya.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wani mummunan hari da ya jawo asarar rayuka a Kebbi. Gwamnatin jihar ta jajantawa mutanen da suka rasa iyalansu a harin.
Janar Abdulsalami Abubakar ya bayyana cewa mutuwar Janar Sani Abacha ta bar masa shakku, yana mai cewa akwai abubuwan da suka nuna akwai wata makarkashiya.
An gudanar da jana’izar Manjo Janar Abubakar Rabe (mai ritaya) a Katsina bisa tsarin addinin Musulunci, bayan rasuwarsa a hannun ‘yan bindiga makonni biyu.
Rahotanni sun nuna cewa duk da rasuwar tsohon Manjo Janar na sojoji, Rabe Abubakar, yan bindiga sun ci gaba da tsare matarsa, Hajiya Amina Abubakar.
Tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa Janar Abdulsalami Abubakar na ƙoƙarin ganin an saki MKO Abiola kafin rasuwarsa ta zo ba zato ba tsammani.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana alhininta kan rasuwar tsohon mai magana da yawunta, Manjo Janar Rabe Abubakar, wanda ya rasu a hannun yan bindiga.
Labarai
Samu kari