Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom, ya halarci wani taro tare mutane masu halittar zabiya inda ya bayyana yadda aka yi masa ba’a yayin da yake kamfe na neman takara.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta hada gwiwa da Kano wajen samar da karin hasken wutar lantarki a jihar domin amfanin masana'antu.
Yayin da aka kulla alaka tsananin Najeriya da Isra'ila, malaman Musulmi a Ibadan sun gudanar da zanga-zangar lumana, suna adawa da hakan a Ibadan da ke Oyo.
A labarin nan, za a ji cewa, za a ji cewa mazauna jihar Katsina sun bayyana irin halin kunci da razana da su ka shiga bayan 'yan ta'adda sun kai masu hari.
Shugaban kungiyar Boko Haram da sojojin Nijar suka ce sun kashe ya fito ya karyata labarin. Muhammad Ibrahim da aka fi sani da Abu Umaima ya ce ba a kashe shi ba.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya samu lambar yabo ta zabin jama'a a wani bikim karramawa da aka shirya a kasar Faransa, ya ce an kara masa kaimi.
Fadar shugaban kasa ta caccaki manyan 'yan adawa bayan rahoton habakar kudin ajiyar Najeriya. Bayo Onanuga ya ce maganar 'yan kifar da Tinubu ne a gabansu.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta kama wani gawurtaccen barawon babur da ya nuna mutum 10 da suke sayen baburan sata. An kama babura 7 wajen mutane.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Najeriya ta ce Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya kammala ayyukansa a kasar Japan, kuma zai mika zuwa Brazil.
Labarai
Samu kari