Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun tsaron Najeriya sun kai farmaki ga wasu yan ta'adda da suka kusa haura 300 a hanyar Kebbi da Zamfara, an kashe da dama.
Yayin da ƙarancin ruwan sama ya fara yawa a Kano, Majalisar Malamai ta roki ɗaukacin al'umma su fito sallar rokon ruwa son neman taimakon Allsh SWT.
Mazauna yankin Bunyun, dake Bashar a karamar kukumar Wase ta kihar Plateau sun tsere daga gidajensu sakamakon hare-haren 'yan bindiga da ya yi tsanani a yankin.
Shugaba Goodluck Jonathan ya zargi Muhammadu Buhari da gallazawa jami'an gwamnatinsa kan zarginsu da hannu a badakalar Malabu da aka yi a shekarun baya.
Rundunar 'yan sandan Kano ta ƙaddamar da 'Operation Kukan Kura', ta kama mutane 98 da ake zargi, tare da kwato kayan sata da miyagun ƙwayoyi, inji CP Bakori.
Wata kungiya ta roki kotun kolin Najeriya ta gaggauta ya yanke hukunci kan rigimar masarautar Kano tsakanin Muhammadu Sanusi II da Aminu Ado Bayero.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Dattawan Najeriya ba bayyana rashin jin dadi a kan yadda aka gaza bayar da bayanan Naira Tiriliyan 210 a asusun NNPCL.
Gwamnatin Najeriya ta yi watsi da bukatar Donald Trump ta turo fursunoni da 'yan ciranin Amurka da suka fito daga Venezuela. Ta ce ita ma tana da matsaloli.
NiMet ta hasashen ruwan sama mai karfi, tsawa da iska a jihohin Najeriya, ta kuma gargadi jama’a da su yi hattara da kaucewa wuraren da ambaliya za ta iya afkuwa.
Labarai
Samu kari