Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Gwamna Monday Okpebholo na Edo ya fadi matakin da zai ɗauka kan gwamnatin Godwin Obaseki da ta shude bayan samun nasara a kotun koli kan zargin badakalar kudi.
Tsohon mai magana da yawun shugaban ƙasa, Malam Garba Shehu ya ve ba shi da masaniyar an sa wa Muhammadu Buhari wani abu a AC har ya kwanta rashin lafiya.
Kotun da ke sauraron shari'ar Hamdiyya Sidi Sharif ta bukaci a cafke ta duk inda aka ganta sakamakon rashin halartar zaman kotu saboda rashin lafiyar da ta yi.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Garba Shehu, ya bayyana cewa ubangidan nasa bai goyi bayan wani dan takara na jam'iyyar APC ba a zaben 2023.
Ana zargin Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II da bayar da umarnin korar wasu masoyan Aminu Ado Bayero daga fadar Sarki saboda rashin biyayya a fada.
Tsohon mai magana da yawun bakin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Garba Shehu ya bayyana cewa rashin lafiyarsa bai yi tsanani kamar yadda aka ruwaito.
Gwamnatin Amurka ta yi martani kan kin karbar 'yan cirani da suka hada da fursunoni da shugaba Trump ya ce zai turo Najeriya daga Amurka kan dokar biza.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta yi zama da malamin Musulunci Sheikh Abubakar Lawan Triumph a kan wa'azin da ya yi ya jawo rudani kan Annabi SAW.
Fitattun 'yan Najeriya sun taru a Babban Masallacin Abuja domin shaida daurin auren Musa Yar’Adua da Maryam Ayuba bayan sallar Juma’a 11 ga watan Yuli.
Labarai
Samu kari