Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Malamai ta jihar Taraba ta bayyana cewa ba za ta zuba idanu ba al'ummar Musulmi su ci gaba da taɓara da sunan biki.
Dakarun rundunar sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare kan maboyar 'yan bindiga a jihar Katsina. Sojojin sun kubutar da mutanen da aka yi garkuwa da su.
An fara fafutukar neman kujerar sarkin Ijebu da ke jihar Ogun bayan rasuwar Mai Martaba Oba Sikiru, kawo yanzu mutane 17 sun nuna sha'awar hawa karagar mulki.
Gwamnatin jihar Katsina ta bukaci mutanen jihar da su fito domin yin rajistar katin zabe. Ta nuna cewa hakan na da muhimmanci don tunkarar zaben 2027.
Jami'in yada labaran kungiyar Izala, Ibrahim Maina Muhammad ya karyata cewa an yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir ihu a masallacin kungiyar na Guzape Abuja.
Hadimin tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, Salihu Tanko Yakasai ya yi korafi yayin da matar shugaban kasa, Remi Tinubu za ta bude kamfani a Legas.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Umo Eno, ya yi magana kan makudan kudi da yake biyan masu taimaka masa duk wata inda ya ce babu mai ɗaukar kasa da miliyan daya.
Jam'iyyar hadaka watau ADC ta yi martani kan zargin da Sanata Datti Baba-Ahmed, ya yi kan cewa tana yaudarar 'yan Najeriya. Ta bukaci ya shigo cikinta.
Jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA) reshen jihar Kano, sun samu nasarae cafke wani matasa da ake zargin mai safarar kwayoyi ne.
Labarai
Samu kari