Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Shugaba Bola Tinubu ya umarci gwamnonin jihohi 36 a Najeriya su bai wa kananan hukumomi kudinsu kai tsaye, domin bin hukuncin Kotun Koli kan ‘yancinsu.
Tsohon mai bai wa gwamnan jihar Zamfara shawara na musamman, Sani Abdullahi Shinkafi, ya yi fatali da kiran da wasu ke yi na a sanya dokar ta baci a jihar.
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya gana da mai martaba Muhammadu Sanusi II, Sarkin yakin Kano, da Wamban Kano bayan Aminu Ado ya dakatar da hawan sallah.
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, ta caccaki hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), kan shirin yi mata kiranye.
Gwamnatin jihar Yobe ta nemi jama'a su kwantar da hankalinsu bayan ta karyata labarin cewa ƴan Boko Haram sun ba wasu wa'adi su fice daga cikin garuruwansu.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar diyar tsohon gwamnan jihar Oyo, marigayi Sanata Abiola Ajimobi wacce ta riga mu gidan gaskiya tana da shekaru 42 a Landan.
Mutane da dama sun bayyana ra'ayo'yi bayan Aminu Ado ya janye hawan sallah a jihar Kano. Mutane sun yaba masa da bukatar hakura da mulkin Kano baki daya.
Gwamnatin tarayya ta fara biyan N77,000 ga masu bautar ƙasa. Legit Hausa ta tabbatar da hakan yayin da ta zanta da wasu daga cikin 'yan NYSC da suka karba.
Bayan Aminu Ado Bayero ya janye shirin hawan sallah, Sanata Shehu Sani ya jinjinawa Sarkin Kano na 15 bisa wannan yunkuri inda ya ce hakan zai kawo zaman lafiya.
Wasu daliban lafiya sun nuna kin amincewa da karbar matar shugaban kasa, Remi Tinubu a matsayin uwarsu a yankin Neja Delta bayan dakatar da Fubara.
Labarai
Samu kari