Kamfanin TikTok ya shiga yarjejeniya da Amurka kan mika wani sashe na shi ga kasar. Masu zuba jari a Amurka za su mallaki mafi yawan kaso na kamfanin.
Kamfanin TikTok ya shiga yarjejeniya da Amurka kan mika wani sashe na shi ga kasar. Masu zuba jari a Amurka za su mallaki mafi yawan kaso na kamfanin.
Shugaba Bola Tinubu ya umarci gwamnonin jihohi 36 a Najeriya su bai wa kananan hukumomi kudinsu kai tsaye, domin bin hukuncin Kotun Koli kan ‘yancinsu.
Dakarun Najeriya sun kashe Kachalla Dan Isuhu a jihar Zamfara. Dan Isuhu ya sa haraji a kauyuka 21, ya kashe Farfesa Yusuf na jami'ar Bayero, ya sace mutane da dama.
Yayin da ake ta tababa kan hawan sallah a Kano, masanin tarihi, Ibrahim Ado Kurawa ya ce ba zai yiwu Aminu Ado ya shirya gudanar da hawa ba saboda wasu ka'idoji.
Atiku ya musanta karbar kudi daga Sanwo-Olu, yana mai cewa zargin karya ne. Tawagarsa ta bukaci EFCC ta bayyana bincikenta, domin dakile makircin 'yan siyasa.
Shugaba Tinubu zai yi bikin zagayowar ranar haihuwarsa ta hanyar shirya taron addu’o'i a Abuja, inda ya bukaci ‘yan Najeriya su yi addu’a domin zaman lafiya.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya fitar da sanarwa kan yadda bikin zai gudana a Kano bayan Sarki na 15, Aminu Ado Bayero ya janye daga hawan saboda dalilan tsaro.
Fashewar tankunan mai a Jihar Neja sun hallaka akalla mutane 112 tare da lalata kadarorin da darajarsu ta kai biliyoyin naira tsakanin Janairu da Maris 2025.
Tsohon hadimin mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo, ya shawarci Gwamna Siminalayi Fubara ya kalubalanci dakatarwar da aka yi masa a gaban kotu.
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da janye dokar takaita zirga-zirga da ake sa wa a kowace Asabar ta ƙarshen wata domin tsaftace mahalli domin saukaƙawa jama'a.
Kudirin dokar da ke neman hana 'yan sama da shekaru 60 yin takarar kujerar shugabancin kasa da gwamna ya tsallake karatu na biyu a zauren majalisar wakilai.
Labarai
Samu kari