Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Tsohon mai magana da yawun shugaban ƙasa, Femi Adesina ya ce Muhammadu Buhari na zuwa neman lafiya a kasar waje tun kafin ya karɓi mulkin Najeriya.
Shugabannin kasashen duniya da suka hada da Gambiya, Chadi da Guinea Bissau za su halarci jana’izar marigayi Muhammadu Buhari a Daura jihar Katsina.
Fatima Buhari ta isa Daura cikin kuka yayin shirin jana'izar mahaifinta, yayin da gawar tsohon shugaban ke kan hanya daga Landan zuwa Katsina don binne shi.
Yayin da ake cigaba da jimamin mutuwar Muhammadu Buhari, an gano Aisha Buhari tana kuka yayin da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ke yi mata ta'aziyya.
Ma'aikatan gidan shugaba Muhammadu Buhari sun bayyana yadda ya yi rayuwa da su a Daura bayan sauka daga mulki a 2023. Sun bayyana cewa yana kula da su sosai.
A labarin nan, za a ji cewa tuni jami'an tsaro suka cika makil a gidan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari yayin da aka fara tona makwancin mamacin.
Yayin jana'izar Sarkin Ijebu da aka gudanar, sojoji sun hana yan addinin gargajiya shiga wurin sallar fitaccen basarake da aka gudanar a bisa tsarin Musulunci.
A labarin nan, za a ji abin da tsohon shugaban kasa a mulkin soja, Janar AbdulSalami Abubakar ya fada a kan marigayi Muhammadu Buhari bayan rasuwarsa.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya dauko gawar shugaba Muhammadu Buhari daga London zuwa Najeriya domin jana'iza a Daura a jihar Katsina.
Labarai
Samu kari