Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Jirgin kasa daga tashar Rigasa, Kaduna zuwa Abuja ya kife a safiyar Talata, daruruwan fasinjoji sun shiga firgici yayin ake jiran karin bayani kan dalilin hatsarin.
Tsohon shugaban hukumar NILEST na kasa, Farfesa Muhammed Kabir Yakubu ya bukaci shugabannin Arewaau tashi tsaye wajen farfado da harkar jima yankinsu.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya gana da Hausawan da aka rusa wa kasuwa da wuraren zama a jihar Legas. Ya bayyana cewa za a yi kokarin magance matsalolinsu.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kaduna ta samo rancen $25.35m daga kasar Kuwait a wani yunkuri da tabbatar da yaran jihar sun samu zuwa makaranta.
Gwamna Namadi ya ayyana dokar ta-baci a bangaren ilimi a Jigawa bayan da aka gano yara 8 cikin 10 ba su iya karatu ko rubutu ba. Ya dauki malamai 10,000 aiiki.
Hukumar INEC bayyana cewa jihar Osun ce ta farko a rajistar zaben 2027. Jihar Legas ta zamo ta biyu yayin da Kaduna ta zamo ta 1 a Arewa. Babu labarin Kano.
Gwamna Ahmed Usman Ododo ya amince da kirkiro karin sarakuna uku domin karfafa ayyukan masarautun gargajiya a jihar Kogi, ya dawo da sarkin Omala.
A labarin nan, za a ji cewa wata baiwar Allah da ke rainon yaranta biyar a Borno, Fa'iza AbdulKadir ta mayar da Naira miliyan 4.8 da aka tura mata bisa kuskure.
Gwamnatin tarayya ta ce akwai yiwuwar mummunar ambaliyar ruwa a wasu jihohin Arewa tara. Ta bayyana cewa ambaliyar ruwan da ake hasashe za ta shafi yankuna 14.
Labarai
Samu kari