Fusatattun mutane a garin Dansadau sun kai hari ga dan majalisar Zamfara, Kabiru Mikailu, bisa zargin yin watsi da su, yayin ziyarar Gwamna Dauda Lawal zuwa yankin.
Fusatattun mutane a garin Dansadau sun kai hari ga dan majalisar Zamfara, Kabiru Mikailu, bisa zargin yin watsi da su, yayin ziyarar Gwamna Dauda Lawal zuwa yankin.
Gwamnonin Arewa karkashin jagorancin Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya sun yi Allah-wadai da kisan matafiya a Edo, suna cewa wannan abin takaici ne da ya sabawa doka.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bukaci hukumomin tsaro su gudanar da bincike na adalci kuma a bayyane kan kisan ƴan Arewa a Edo.
Bayan janye hawan sallah da Aminu Ado Bayero ya yi, Sheikh Ibrahim Khalil ya yaba wa basaraken yana mai cewa zaman lafiya ya fi komai muhimmanci.
Jagoran NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya yi Allah wadai da kisan matafiya ƴan Arewa da aka ce suna hanyar zuwa Kano a jihar Edo, ya nemi a ɗauki mataki.
Gwamna Monday Okpebholo ya yi Allah wadai da kisan ƴan Arewa a garin Uromo na jihar Edo, ya ba da umarnin gudanar da bincike don hukunta mau hannu.
Yayin da ake shirye-shirye da murnar ƙaramar sallah, a kan samu waɗanda kw aikata kuskure da ɗashin sani ko mantuwa, mun tattaro maku kura-kurai 5.
Minista Wike ya raba buhunan shinkafa 10,000 ga addinai da makarantu a Abuja don Ramadan, inda shugabanni suka gode, suna cewa zai taimakawa mabukata.
Rahotanni suka ce ana zargin kashe Isuhu Yellow wata alama ce ta rikicin da ke tsakanin Aleru da Gide, wanda ke haddasa tashin hankali da asarar rayuka a Zamfara.
Rundunar 'yan sandan Kano karkashin CP Ibrahim Adamu Bakori ta tabbatar da samun bayanan cewa za a iya hatsaniya a yayin hawan bukukuwan Sallah karama.
Labarai
Samu kari