Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Bayan faruwar iftila'i a Najeriya, Hukumar jiragen kasa ta Najeriya (NRC) ta dakatar da zirga-zirgar jirgin kasa daga Abuja zuwa Kaduna bayan hatsari.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna kaduwarsa kan hatsarin jirgin kasan da ya auku a kan hanyar Abuja-Kaduna. Ya ce ana daukar matakai kan lamarin.
Dan majalisar da ke wakiltar mazabar Ayamelum, Hon. Bernard Udemezue, ya gamu da fushin majalisar dokokin Anambra, inda aka dakatar da shi na tsawon wata 3.
Hukumar bincike watau NSIB ta bayyana cewa akalla da fasinjoji 6 ne suka aamu raunuka sakmakon hatsarin jirgin kasan Kaduna zuwa Abuja ranar Talata.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, zai mika ragamar mulki ga mataimakinsa har na tsawon wata guda. Makinde zai yi hakan ne domin tafiya hutu a wannan lokacin.
An tabbatar da mutuwar mutum 3 yayin da wani jirgin ruwada ya dauko manoma da doya ya nutse a jihar Borno jiya Litinin, 25 ga watan Agusta, 2025.
Majalisar dokokin jihar Benue ta dauki matakin dakatar da tsohon shugabanta. An dai dakatar da shi ne bisa zargin yunkurin tsige Gwamna Haycinth Iormem Alia.
Dubban ’yan kasuwa Hausawa sun koka kan rusau a Alaba Rago da suka ce ya jawo asarar kimanin Naira biliyan 20, inda suka nemi gwamnatin Legas ta biya diyya.
Tsohon hadimin Abdullahi Ganduje, Salihu Tanko Yakasai ya magantu bayan afkuwar hatsarin jirgin kasa a Najeriya inda ya ce yayansa uku sun tsallake rijiya ta baya.
Labarai
Samu kari