Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Rundunar sojin saman Najeriya ta bude shafin daukar ma'aikata. Za a dauki 'yan Najeriya ne da suka kammala karatu a fannoni daban daban domin aiki da rundunar.
Gwamnatin Jigawa ta ayyana hutu don bikin cikarta shekaru 34 da kafuwarta, inda gwamnati ta bukaci jama’a su yi addu’a da murnar ci gaban da aka samu da haɗin kai.
Kungiyar 'yan majalisar wakilai na jam'iyyar PDP sun koka kan halin da ake ciki a kasar nan. Sun bukaci Shugaba Bola Tinubu, da ya gaggauta daukar mataki.
Gwamnatin jihar Osun ta maka gwamnatin tarayya a kotun koli kan cigaba da rike kudin kananan hukumomin jihar tun bayan zaben da gwamnan jihar ya yi.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke na iya tsige mai martaba Sarkin Ipetumodu, Oba Joseph Oloyede bayan kotun Amurka ta daure shi na tsawon shekaru.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma ya fitar da sabon mafi karancin albashi ga malaman manyan makarantu, ma'aikatan lafiya da sauran ma'aikatan jihar.
Rundunar ’yan sanda Jigawa ta dauki tsauraran matakan tsaro don bikin Mauludi, inda CP Dahiru ya bukaci jama’a su gudanar da bukukuwa cikin lumana.
Limamin Abuja, Farfesa Ibrahim Makari ya yi Allah wadai da kama shugaban Falasdinawa, Abu Ramzy Ibrahim a Abuja. Ya ce cin fuska ne ga Musulman Najeriya.
Gwamnatin Najeriya ta saba da gwamnatin Amurka a kan karbar fursunoni, sabuwar dokar biza, da maganar karin albashin ma'aikata zuwa N70,000 da haraji
Labarai
Samu kari