Fusatattun mutane a garin Dansadau sun kai hari ga dan majalisar Zamfara, Kabiru Mikailu, bisa zargin yin watsi da su, yayin ziyarar Gwamna Dauda Lawal zuwa yankin.
Fusatattun mutane a garin Dansadau sun kai hari ga dan majalisar Zamfara, Kabiru Mikailu, bisa zargin yin watsi da su, yayin ziyarar Gwamna Dauda Lawal zuwa yankin.
Sarkin Kano, Mai Martaba, Muhammadu Sanusi II, ya yi Allah wadai da kisan 'yan Arewa da aka yi a jihar Edo, yana mai kira ga hukuma ta bi musu hakki.
Gwamnatin jihar Kwara ta nuna alhini kan rasuwar Sheikh Muhammad Jamaalu Deen Yahyah Murtadoh Agodi, wanda ya rasu da safiyar Asabar, 29 ga Maris, 2025.
Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar ya sanar da ganin jinjirin watan Shawwal na shekarar 1446AH. Za a yi karamar Sallah ranar Lahadi.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bi sahun masu taya mai girma Bola Ahmed Tinubu murnar cika shekara 73 a duniya. Ya fadi gudunmawar da ya ba shi.
Bayan kisan wasu ƴan Arewa fiye da 16 a Uromi da ke jihar Edo, a yau Asabar 29 ga watan Maris aka birne wasu daga cikinsu bayan samun gawarwakinsu.
Bayan Peter Obi ya jajanta kan kisan wasu ƴan Arewa a Edo, an taso shi a gaba kan yadda ya yi jajen tare da neman a hukunta masu kisan ƴan jihar.
Sheikh Jabir Maihula ya yi bayani kan hukunce-hukuncen da suka shafi zakkar fidda kai (zakatul fitr) a musulunci. Ya fadi yadda ake ba da ta da wadanda ake ba.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya yi buda baki tare da sarakuna, manyan malamai, da jami’an gwamnati jihar a daren jiya Juma'a 28 ga watan Maris, 2025.
Kumgiyar masu gidajen mai ta Najeriya watau PETROAN ta bayyana cewa babu abiɓda ya sauya a harkokin cinikin mai tsakanin mambobinta da matatar Ɗangote.
Labarai
Samu kari