Sanata Adams Oshiomhole ya ce ya yi murnar murabus din shugabannin NMDPRA da NUPRC, yana mai cewa hakan ya zama dole domin ceto tattalin arzikin Najeriya.
Sanata Adams Oshiomhole ya ce ya yi murnar murabus din shugabannin NMDPRA da NUPRC, yana mai cewa hakan ya zama dole domin ceto tattalin arzikin Najeriya.
Bankin duniya ya amince da ba gwamnatin Najeriya bashin kudi har dala miliyan 500 domin habaka tattali. Za a raba kudin ne wa 'yan kasuwa da gidajen jama'a.
Gwamnatin jihar Yobe ta tuna da almajirai da ke karatu a makarantun Tsangaya. Ta raba musu kayayyaki domin su yi murnar zuwan lokacin bukukuwan Sallah.
Iyalan Hausawan da aka kashe a Edo sun fadi yadda suka rika kiran gida a waya ana kokarin kashe su. Sun bukaci a musu addu'a a lokacin da suke dawowa gida.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi kira da a cigaba da tausayawa talaka a sakon shi na barka da sallah bayan gama azumin 2025.
Gwamnan Sokoto, Ahmed Aliyu ya ce dole a dauki mataki kan kisan 'yan Arewa da aka yi a Uromi na jihar Edo. Gwamnan ya yi ta'aziyya ga iyalan wadanda aka kashe.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi alkawarin biyan diyya kan Hausawan da aka kashe a Edo. Abba Kabir ya ce ya yi waya da gwamnan Edo kan lamarin.
Kungiyar Izala za ta maka Dan Bello a kotu kan zargin da ya yi wa shugabanta, Sheikh Abdullahi Bala Lau. Dan Bello ya zargi Sheikh Bala Lau da cin kudin kwangila.
Bayan kammala sallar idi a Gombe, rahotanni sun tabbatar da cewa an samu turmutsutsu yayin da yara biyu suka rasa rayukansu sannan wasu 20 suka jikkata.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya fadi yadda ya yi barazanar korar Minista Nyesom Wike idan manufofinsa ba su dace da bukatun jam’iyyar APC mai mulki ba.
Labarai
Samu kari