Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
A labarin nan, za a ji yadda matatar man Dangote ta fusata bayan ta gano ana yaudarar jama'a wajen sayar masu da fetur da aka samu da sauki a farashi mai tsada.
Shirin NELFUND da ke ba daliban Najeriya lamunin karatu ya shirya samar da shafi na musamman domin ba dalibai hanyoyin samun aiki a Najeriya da ketare.
Kakakin Majalisar Wakilai, Rt. Hon Tajudeen Abbas ya bayyana cewa Marigayi Muhammadu Buhari ya masa nasiha bayan an zaɓe shi a matsayin shugaban Majalisa.
A labarin nan, za a ji yadda rundunar tsaron Najeriya ta yi martani ga Turkiyya bayan ta ankarar da ita kan sabuwar yan ta'adda mai basaja da bayar da tallafi.
Irahim Sheikh Dahiru Bauchi ya ce Shehi ba shi da akidar cewa Sheikh Ibrahim Inyass na bayyana a bango ko bishiya. Ya ce Sanusi II ba Khalifan Tijjaniyya ba ne.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai je jihar Kano ta'aziyyar rasuwar Alhaji Aminu Alhassan Dantata a yau Juma'a. Abba Kabir Yusuf ne zai karbi shugaban kasar.
Ɗan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Yusuf ya gode wa Shugaba Bola Tinubu bisa mutunta mahaifinsa da jana’iza ta kasa da aka shirya saboda shi.
A labarin nan, za a ji cewa Bashir Ahmad, tsohon hadimin shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari ya jawo magana bayan wallafa Hotonsa da Peter Obi.
Babbar kotun tarayya da ke Maitama Abuja, ta yi hukunci kan bujatar da.tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya gabatar a gabanta ta neman a sakar masa fasfo.
Labarai
Samu kari