Kamfanin TikTok ya shiga yarjejeniya da Amurka kan mika wani sashe na shi ga kasar. Masu zuba jari a Amurka za su mallaki mafi yawan kaso na kamfanin.
Kamfanin TikTok ya shiga yarjejeniya da Amurka kan mika wani sashe na shi ga kasar. Masu zuba jari a Amurka za su mallaki mafi yawan kaso na kamfanin.
Shugaba Bola Tinubu ya umarci gwamnonin jihohi 36 a Najeriya su bai wa kananan hukumomi kudinsu kai tsaye, domin bin hukuncin Kotun Koli kan ‘yancinsu.
Sarki Sanusi II ya jagoranci Hawan Nasarawa ta mota bayan hana bikin daba. Jama'a sun fito suna murna, wasu kuma sun bayyana rashin jin dadinsu kan hakan.
A tsakanin Janairu zuwa karshen Maris din 2025, Najeriya ta yi rashin wasu fitattun 'yan siyasa biyar, ciki har da Chief Edwin Kiagbodo Clark, Adewunmi Onanuga.
Mutanen garin Uromi sun fara barin gidajensu saboda fargabar jami'an tsaro za su kama su bisa zargin hannu a kisan ƴan Arewa 16, sun ce ana kama mara laifi.
Gamayyar kungiyoyin kare hakkin dan Adam na kasa da kasa, reshen Najeriya, Kwamred AA Ayagi ya bayyana cewa ba za su tsuke bakinsu a kan kisan Hausawa a Edo ba.
Mazauna Kogi ta Tsakiya sun bukaci a yi wa Sanata Natasha kiranye. Ka'idojin INEC sun nuna cewa za a kada kuri'ar kwace kujerar sanatar a cikin kwanaki 90.
Shugaban hadaddiyar kungiyoyin masu fataucin dabbobi da kayan abinci ta kasa, Dr. Muhammad Tahir ya bayyana yadda aka hango matsala ga 'yan kasuwar Arewa a Kudu.
Gwamnan Edo, Monday Okpebholo ya bayyana matukar takaici a kan yadda mutanensa suka yi wa wasu 'yan Kano da suka ratsa ta jiharsa a hanyarsu ta dawowa gida.
Farashin man fetur ya fara komawa gidan jiya bayaj karewar yarjejeniyar cinikayya tsakanin gwamnatin tarayya da matatun mai a Naira, luta ta ƙara tsada a Legas.
'Yan sanda sun musanta jita-jitar da ake yadawa kan kai wa Inyamurai Igbo hari a Kano, sun fara bincike don kama wadanda ke yada karyar, tare da yin babban gargadi.
Labarai
Samu kari