Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2026, wanda zai lakume sama da Naira tiriliyan 58.18 a gaban Majalisar Tarayya a Abuja.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2026, wanda zai lakume sama da Naira tiriliyan 58.18 a gaban Majalisar Tarayya a Abuja.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
Al'ummar Kano da ke zaune a Kofar Nasarawa sun shiga tashin hankali da gobara ta tashi a 'Gidan Ado Bayero' wanda yake matsayin matsugunnin jami'ar Arewa maso Yamma.
Dr Jamilu Yusuf Zarewa ya yi bayani kan hukunce hukunce azumin sittu Shawwal. Malamin ya ce sittu Shawwal Sunnah ne kuma ana son fara rama Ramadan kafin shi.
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Sanata Kashim Shettima, ya tashi daga Abuja zuwa birnin Dakar da ke kasar Senegal domin wakiltar Bola Tinubu a wani babban taro.
Bode George ya ce rikicin Ribas da batun Natasha barazana ne ga dimokuraɗiyya, yana mai sukar majalisa da INEC bisa matakan da suka ɗauka a lamarin.
Shugaban Izala Sheikh Abdullahi Bala Lau ya yi kira ga 'yan sanda da jami'an tsaro su gaggauta bincike bayan an yi kisan gilla wa dan agaji a gidan shi a Abuja.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a kauyukan karamar hukumar Safana. Sun hallaka kwamandan 'yan sa-kai tare da wasu mutane.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya nuna kudirinsa na ganin ya kare martaba da mutuncin masarautun jihar. Ya ce suna da dadadden tarihi.
Rundunar 'yan sanda a jihar Zamfara ta kama mutum 15 bayan Fulani makiyaya sun gwabza fada mai muni da Hausawa. An samu gawar wani matashi cikin jini.
Tsohon sanata Elisha Abbo daga jihar Adamawa ya yi sababbin zarge-zarge kann shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio. Ya ce ya gaya masa za a kwace kujerarsa.
Labarai
Samu kari