Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Mai martaba Sarkin Daura, Alhaji Umar Farouk Umar, ya bayyana cewa masarautarsa za ta ci gaba da yi wa gwamnatin mai girma Bola Tinubu addu'ar nasara
Tanka dauke da lita 33,000 na man fetur ta fashe a Celica, Ibadan, kusa da gidan man NNPCL bayan ta yi karo da mota sakamakon shanyewar birki, gobara ta tashi.
Ana zargin Dr. Olabode Ibikunle ya rasu a otal yayin lalata da ɗaliba a Kogi, bayan ya sha maganin ƙara kuzari, kuma yanzu ’yan sanda na ci gaba da bincike.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rasu a asibitin London a ranar Lahadi bayan ya kwanta rashin lafiya duk da cewa an shirya sallamarsa ranar.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta caccaki gwamnatin Shugaba Bola Tinubu kan rabon mukaman da ta yi a baya-bayan nan. Ta ce ba da zuciya daya aka yi ba.
Sanata mai wakiltar Bauchi ta Kudu a majalisar dattawa, Sanata Shehu Buba Umar, ya musanta rahotannin da ke cewa an amince da rahotannin kirkirar sababbin jihohi.
Sakataren Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guterres ya jajanta wa Najeriya kan rasuwar Muhammadu Buhari, yana yabawa da rawar da ya taka a cigaban kasa.
Tsohon minista a Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya yi jimamin rasuwar jigon PDP, Kabiru Bappah Jauro inda ya mika ta'aziyyarsa ga iyalan mamacin.
Wasu daga cikin shugabannin da suka shugabanci Najeriya, sun rasu bayan sun bar mulki. Shugabannin sun rasu ne bayan sun bar fadar Aso Rock da ke Abuja.
Labarai
Samu kari