Tsohon gwamnan jihar Kano kuma tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana dalilin da ya sa ake samun mabarata a Arewa.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana dalilin da ya sa ake samun mabarata a Arewa.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya kai ziyara jihar Katsina domin jajen rasuwar shugaba Muhammadu Buhari. Ya je gidan Buhari na Daura.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta tabbatar da cewa ta cafke wani kasurgumin hatsabibiɓ dan bindiga da jami'an tsaro suka kwashe shekara 11 suna nema.
A jiya Juma'a 18 ga watan Yulin 2025, Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya jagoranci bude sabon masallacin Jumu’a a Zawaciki da ke jihar Kano.
Fadar shugaban kasa ta yi martani wa ADC kan zargin siyasantar da rasuwar shugaba Muhammadu Buhari. Sunday Dare ya ce ADC ce me neman suna da rasuwar.
An shiga alhini a yankin ƙaramar hukumar Dawakin Tofa a jihar Kano lokacin da wasu matasa suka faɗa magudanar ruwa da aka toshe, an rasa rayuka huɗu a ibtila'in.
Tsohon ministan sadarwa, Sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami ya yi kyautar N200,00 na rago ga Danladi Mai Kaset da ya yi wa Muhammadu Buhari takwara a Bauchi.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan ziyarar da ya kawo saboda rasuwar hamshakin dan kasuwa, Alhaji Aminu Dantata.
Bayan binne Sarki bisa tsarin Musulunci, kungiyar mabiya addinin gargajiya ta ce zata maka gwamnatin Ogun da dangin marigayi Oba Adetona a kotu kan saba doka.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Sultan Sa'ad Abubakar Muhammad III ya halarci taron Musulunci da Sarki Charles III ya jagoranta a Ingila. An yi taron ne a birnin Oxford.
Labarai
Samu kari