Tsohon Sanata mai wakiltar Delta ta Arewa, Peter Nwaoboshi, ya rasu, lamarin da ya jefa al’ummar jihar Delta, Anioma da Najeriya cikin alhinin rashinsa.
Tsohon Sanata mai wakiltar Delta ta Arewa, Peter Nwaoboshi, ya rasu, lamarin da ya jefa al’ummar jihar Delta, Anioma da Najeriya cikin alhinin rashinsa.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin siyasa, Dr. Hakeem Baba Ahmed ya yi murabus daga muƙaminsa makonni 2 kenan.
Dr. Idris Dutsen Tanshi ya rasu a Bauchi. An shirya jana'izarsa a ranar Juma’a da karfe 10:00 na safiya. Legit ta jero abubuwa 7 da marigayin ya gina rayuwarsa a kai
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Farfesa Isa Ali Pantami ya niƙa ta'aziyya ga iyalai da ƴan'uwa bisa rasuwar Sheikh Idris Abdul'Azeez.
Wasu majiyoyi sun tabbatar mana da cewa Allah ya karbi rayuwar fitaccen malamin Musulunci a jihar Bauchi, Dr. Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi bayan fama da jinya.
Rahotanni sun tabbatar da cewa a kasuwannin Adamawa, Yobe da Borno, farashin masara, shinkafa, dawa da wake sun sauka sosai, amma banda na doya da dabbobi.
Akpabio ya musanta zargin Abbo na korar sanatoci 5 daga majalisa. Ya bayyana cewa zai ci gaba da shugabanci mai ma’ana don ci gaban kasa da gina dimokuradiyya.
Janar Maharazu Tsiga ya bayyana irin wahalar da ya sha a hannun 'yan bindiga bayan shafe wata biyu a tsare a daji inda ya fadi yadda suke kwana da dabbobi.
Hare-haren da aka kai kan garuruwa biyar a Bokkos sun yi sanadiyyar mutuwar mutum goma. BCDC ta yi kira ga jama’a su kare kansu daga barazanar ‘yan ta’adda.
An miƙa Janar Tsiga da mutane 18 da aka ceto ga Nuhu Ribadu bayan ya shafe kwanaki 56 a hannun ‘yan bindiga. Ribadu ya yabawa jami’an tsaro kan wannan nasarar.
Labarai
Samu kari