Hukumar INEC ta fara daukar matakan sulhu domin kawo masalaha a tsakanin shugabannin jam'iyyar PDP da ke adawa da juna, ta shirya taro na musamman a Abuja.
Hukumar INEC ta fara daukar matakan sulhu domin kawo masalaha a tsakanin shugabannin jam'iyyar PDP da ke adawa da juna, ta shirya taro na musamman a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana mutanen da ya ce su ne ke daukar nauyin ta'addanci a kasar nan.
Gwamnatin jihar Kogi ta nuna takaicinta kan harin da 'yan bindiga suka kai a wata coci. Ta sha alwashin cewa za ta ceto mutanen da 'yan bindigan suka sace.
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari a sabon cocin da aka gina kwanakin nan a garin Ejiba, da ke karamar hukumar Yagba West, inda mazauna suka shiga firgici.
Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya shaida wa Olusegun Obasanjo cewa mafi yawan Boko Haram da ya gano ba su kai shekara 15 ba, suna dauke da manyan makamai.
Kungiyar likitoci masu neman kwaewar aiki ta dakatar da yajin aikinta bayan kwanaki 29, inda ta bai wa gwamnati makonni hudu don aiwatar da bukatunta 19.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar, na shirin sake tsayawa takara a zaben 2027. Ya fara zawarcin wanda za su yi takara tare.
Iyalan gidan sarauta sun tabbatar da rasuwar Sarkin Igbajo na 30 kuma tsohon shugaban APC na jihar Ogun, Oba Adegboyega Famodun, ya mutu ne ranar Juma'a.
'Yan bindigar da suka sace babban basarake a jihar Kogi, Oba Kamilu Salami sun kira iyalinsa da safe, suna neman N150m kudin fansa kafin su sake shi.
'Yan bindiva dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Kano. Tsagerun aun yi kisa tare da sace wasu mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya nuna damuwa kan matsalolin rashin tsaro a Arewacin Najeriya. Ya ce lissafo abubuwan da ke rura wutar matsalar.
Labarai
Samu kari