Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya bayyana jagoran Iran da aka kashe, Imam Khamenei a matsayin mai sa'a, wanda ya rasu wajen kare gajiyayyu.
Gwamnan Delta, Sheriff Oborevwori, ya bayyana rasuwar tsohon mataimakin gwamna, Chif Benjamin Elue, a matsayin babban rashi ga jihar da Najeriya.
Mutum hudu sun rasa rayukansu yayin da 18 suka jikkata a rabon Zakkar da aka yi a Ramadan a Katsina, jami'an 'yan sanda na gudanar da bincike kan lamarin.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi muhimmin nadi a hukumar NSCDC. Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ya sabunta wa'adin Ahmed Audi a shugabancin NSCDC.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta fitar da gargadin tsaro ga ’yan Najeriya mazauna Iran da kasashen Gulf bayan hare-haren Amurka da Isra’ila kan Iran.
Amurka da Isra'ila sun kai hare-hare kan kasar Iran. Hare-haren sun shafi birnin Tehran da wasu birane a Iran. Ayatollah Ali Khamenei ya tsira a hare-haren.
Babban malamin musulunci mazaunin Kano, Imam Aminu Ibrahim Daurawa ya ce bai kamata mai azumi ya rika raki ko nuna gajiyawa ba, ya ce azumi jarabawa ce.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya dauki matakin warware rikicin mallakar masallaci da ya taso tsakanin kungiyar Izala da wasu kungiyoyi biyu a Donga.
Jihohin Arewacin Najeirya hudu sun ware makudan kudade domin ciyar da masu azumi a Ramadan, rage radadin talauci da raba kayan abinci ga talakawa.
Labarai
Samu kari