Malam Murtala Bello Asada ya fusata kan farmakin Sheikh Musa Lukuwa a Sokoto, yayin da malamin ya tabbatar da cewa yana cikin koshin lafiya a yanzu.
Malam Murtala Bello Asada ya fusata kan farmakin Sheikh Musa Lukuwa a Sokoto, yayin da malamin ya tabbatar da cewa yana cikin koshin lafiya a yanzu.
An caka wa fitaccen malamin addinin Musulunci Sheikh Musa Lukuwa wuka a Sokoto bayan Sallar Juma’a, yayin da aka kashe wanda ake zargin kai harin.
Sojojin Iran sun gargadi kasashen Gulf da kada su taimaka wa sojojin Amurka a yakin da take yi, suna cewa hakan zai sa su zama masu hannu a hare-haren.
Tsoffin sojojin Najeriya sun shirya zanga-zanga a Abuja kan rashin karin fansho, yayin da aka jibge jami’an tsaro a Ma’aikatar Tsaro da ke birnin tarayya.
Hukumar INEC ta ce za ta tura kusan ma’aikatan wucin gadi miliyan 1.4 zuwa rumfunan zaɓe sama da 176,000 a faɗin Najeriya domin babban zaɓen 2027.
Rundunar 'yan sandan jihar Sokoto ta samu nasarar hallaka wasu 'yan bindiga bayan an yi musayar wuta. 'Yan sandan sun kuma cafke wasu mutane da dama.
MWL da JIBWIS sun kammala taron Abuja kan bambancin addini da al’adu, inda aka amince da ƙarfafa haɗin kan Musulmi da Kirista da shirin Nigerian Youth for Peace.
Limamin COCIN ya mutu bayan cizon maciji a ƙaramar hukumar Lantang a Plateau, yayin da aka gargadi manoma kan barazanar macizai masu dafi a Gamakai.
A labarin nan, za a ji cewa an samu dalibi daya da ya tsira bai rasu ba a lokacin da abokansa hudu suka kwanta dama bayan sun ci wani kifi mai guba a jihar Kano.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya samu zama da shugaban hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa game da wasu gidaje.
Shugaba Tinubu ya bukaci jam’iyyun siyasa su guji tashin hankali, kalaman kabilanci da addini, tare da mayar da hankali kan manufofi a zaben 2027.
Labarai
Samu kari