Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta rage lokacin da ma'aikata za su rika tashi daga aiki. Ta saukaka musu saboda azumi.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta rage lokacin da ma'aikata za su rika tashi daga aiki. Ta saukaka musu saboda azumi.
A labarin nan, za a ji cewa hukumomin tsaron kasar nan sun yi aiki tare wajen bin wasu kudi da aka samu dangatawa da kokarin kifar da gwamnatin Bola Tinubu.
Manyan malaman Najeriya za su gabatar da tafsirin Al-Kur'ani mai girma a jihohi da dama na Najeriya. Mun kawo wurare da jihohin da malamai za su yi tafsiri a 2026.
Bayanai na ci gaba da fitowa game da wasu yan Najeriya da ake zargin an yaudare su zuwa Rasha domin samun ayyuka wanda daga baya suke karewa a filin yaki.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum ya kaddamar da rabon jayanci ga gidajen mutane akalla 300,000 bayan fara azumin Ramadan da na Kiristoci.
Gwamnatin jihar Kaduna karkashin jagorancin Gwamna Uba Sani, ya dawo da shirin daukar nauyin sauke faralin Kiristoci. An kwashe shekaru ba a yi a Kaduna.
Aliko Dangote ya ce darajar Naira za ta kai ₦1,000 kan dala kafin karshen 2026, yana yabawa canje-canje a tattalin arziki da muhimmin raws na masana’antu.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta fara daukar matakan da za su taimaka wa mazauna jihar domin su yi azumin watan Ramadan a cikin nutsuwa.
Sarkin gargajiya a Kudu maso Gabas, Dr Lawrence Agubuzu ya roki shugaban kasa Bola Tinubu ya saki Nnamdi Kanu ko kuma ya mayar a shi Kenya ko London da aka kamo shi.
Janye tallafin Amurka da shugaba Donald Trump ya yi ga kungiyoyi ya jefa al'umma da dama cikin hadari. Lamarin ya shafi mutum 250,000 a jihar Yobe.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki ta APC ta samu nasarar samun yadda ta ke so bayan wakilanta sun mara mata baya a majalisar wakilar da dattawa.
Labarai
Samu kari