A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi martani ga kalaman gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf kan zama yaronsa a siyasa.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi martani ga kalaman gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf kan zama yaronsa a siyasa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mataimakin shugaban kasa kuma mai neman kujerar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi magana game da zaben 2027.
'Yan daba sun ci karensu babu babbaka a wasu sassan jihar Kano. 'Yan daban sun kashe wasu mutane ciki har da wani sanda da ya kusa yin ritaya daga aiki.
Gwamnatin Anambra ta fara yi wa mutane allurar rigakafin HIV ta watanni shida domin rage yaduwar cutar, yayin da sama da mutum 56,000 ke dauke da HIV a jihar.
Mazauna Dutse a jihar Jigawa da Funtua, jihar Katsina sun koka kan tashin farashin raguna da sauran dabbobin layya kafin Babbar Sallah, inda rago ya kai N500,000.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a wurin da ake gudanar da zaben fitar da gwani na jam'iyyar ADC. Sun yi awon gaba da jami'in hukumar INEC.
Gwamnatin jihar Oyo ta fara rabon kayan abinci masu rangwame ga ma’aikata kafin Babbar Sallah, inda ta kashe sama da Naira miliyan 120 kan shinkafa, mai da raguna.
Tsohon shugaban hukumar inshorar lafiya ta kasa (NHIS), Farfesa Usman Yusuf, ya shigar da korafi gaban 'yan sanda kan Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
Babban limamin Ogbomoso, Yunus Teliat Olushina Ayilara II ya bukaci gwamnati ta kashe masu garkuwa yana cewa Alkur’ani bai amince da afuwa gare su ba.
Shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila, ya rubuta wasika ga hukumar PSC domin neman a yi wa wasu 'yan sanda karin girma na musamman.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile wani hari na 'yan ta'addan Boko Haram/ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun kashe 'yan ta'adda da dama.
Labarai
Samu kari