Kungiyar ECOWAS ta sake tabbatar da ƙaddamar da kuɗin ECO a shekarar 2027, tare da jaddada haɗin kan tattalin arziki da tsaro a yankin Yammacin Afirka.
Kungiyar ECOWAS ta sake tabbatar da ƙaddamar da kuɗin ECO a shekarar 2027, tare da jaddada haɗin kan tattalin arziki da tsaro a yankin Yammacin Afirka.
Kamfanin Amurka, Von Batten-Montague-York da Atiku Abubakar ya ɗauki hayarsa a kan $1.2m ya fara bankado tsofaffin takardun shari’ar Bola Tinubu a kasar Amurka.
Kotun Tarayya a Abuja ta yanke wa kwamandojin kungiyar Ansaru biyu, Abubakar Abba da Mahmud Usman, hukuncin daurin rai da rai kan laifukan ta'addanci 32.
EFCC ta karyata jita-jitar daukar ma’aikata a boye, tana mai gargadin jama’a su guji yada labarin karya da kuma damfara ta hanyar tallan ayyukan bogi.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar dinkin duniya ta ce yan ta'adda sun dauki sabuwar dabara wajen ayyuka da kayan zamani wajen mugun aikinsu a sassa daban-daban.
Sojojin Operation Hadin Kai sun dakile wani babban hari da ake zargin ISWAP ta kai sansanin soja a Gajigana, Borno, inda aka kashe da dama daga cikin maharan.
Kotun Tarayya da ke Abuja ta bayar da belin Bello Bodejo na Naira biliyan 2 yayin da yake fuskantar shari’ar zargin halatta kudin haram na dala miliyan 2.63.
Mutum ɗaya ya mutu, ana neman wasu 39 bayan wani kwale-kwale ɗauke da mata manoma da ma'aikatan gona sama da 40 ya kife a Ringim ta Jihar Jigawa.
Rundunar ’Yan Sandan Abuja ta tsare jami’ai hudu bisa zargin karbar Naira 53,000 daga Shugaban ICPC, Musa Aliyu, yayin wata haramtacciyar tsayawa da bincike.
Adeyemi Adeniyi ya zargi jami’an Ofishin Kasafin Kudi da sanya hukumar PFIPC cikin kasafin tarayya, yana mai musanta hannu kai tsaye na Femi Gbajabiamila.
Mutane huɗu sun mutu, daruruwa sun rasa matsugunansu bayan iska mai ƙarfi da ruwan sama sun lalata gidaje, makaranta da asibiti a Kware da ke Jihar Sokoto.
Labarai
Samu kari